Majalisar datijjai ta amince da tabbatar da nadin manyan alkalan kotun koli su 8. A dai makon da ya gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya...
Gwamnatin jihar Kano za ta tabbatar da yiwa ‘yan takarar da za su tsaya zaben kananan hukumomi gwajin ko suna ta’ammali da miyagun kwayoyi kafin gudanar...
Dakataccen mai taimakawa gwamnan Kano kan kafafen yaɗa labarai Salihu Tanko Yakasai ya miƙa saƙon godiyarsa ga waɗanda suka aike masa da saƙonni da kiran waya...
Kwanaki 68 kenan da bankaɗo badaƙalar zaftare kuɗin addu’a ga malaman addini da gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya basu. Freedom Radio ce dai ta...
Ƴan Najeriya na ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu kan cikar wa’adin makonni biyu na yarjejeniyar da aka cimma tsakanin gwamnati da ƙungiyoyin ƙwadagon ƙasar, ba tare...
Masana sun fara sharhi kan shirin hukumar zaɓe ta jihar Kano na gudanar da zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi a watan Janairun baɗi. Dr. Sa’id Ahmad Dukawa...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta tabbatar da rasuwar mutane takwas a wani harin ‘yan bindiga. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar SP Isa...
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta ce an sami karin mutane 164 da ke dauke da cutar Covid-19 a jiya Litinin. Hukumar ta tabbatar...
A daren jiya Litinin ne hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa ta Kano wato KAROTA ta kwashe kayayyakin ƴan kasuwar sayar da kujeru da kayan katako...
‘Yan wasan kasar Tunisia biyu Ferjani Sassi da Seifeddine Khaoui sun kamu da cutar COVID-19. An gudanar da gwajin cutar ne kan ‘yan wasan bayan fafatarwar...