Gwaman jihar Borno Babagana Umara Zulum ya sauke kwamishinan lafiya na jihar Dakta Salihu Kwayabura daga mukaminsa a yau Talata, tare da bukatar shugaban ma’aikatan gwamnatin...
Hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa a jihar kano ta ce ba wai tana shiga ayyukan wasu hukumomi bane da niyyar cin zarafin jama’a. Sai dai...
Gwamnatin Tarayya ta umarci dukkanin hukumomin da su tabbatar sun karfafa dokar yaki da annobar Covid-19 mai saurin yadua, yayin da ake fargabar barkewarta a karo...
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU da na kungiyar ma’aikatan da ba malamai ba NASU za su yi wata ganawa ta musamman a yau Talata kan...
Gwamnatin Tarayya, ta ce cikin watanni biyu a kalla yan kasar dari hudu da biyar ne suka rasa rayukansu sakamakon cutar corona. Shugaban Kwamtin kar-ta-kwana na...
Babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Mohammed Adamu ya gana da manyan jami’an ‘yan sanda a shelkwatar runduanar da ke Abuja jiya Litinin. Rahotanni na ganin cewa,...
Gwamnatin Tarayya ta bayyana faragaba kan akwai yuwar samun karancin man fetur a kasar nan. Karamin ministan man fetur Mr Timipre Sylva ya bayyana fargabar a...
‘Yan takarar shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Joan Laporta da Victor Font sun ce hakika ya kamata albashin Lionel Messi ya wuce yadda ake biyanshi...
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta baiwa ‘yan wasan Najeriya guda takwas da aka haifa a kasashen waje damar fara buga wa Najeriya wasanni. ‘Yan...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF Amaju Pinnick ya ce an biya mai horas da kungiyar kwallon ta kasa Super Eagles Gernot Rohr albashin wata...