Jami’ar Yusuf Maitama Sule da ke nan Kano ta ce ta kammala shirinta na bude dakunan kwanan dalibai a makarantar don samarwa daliban da bay an...
Gwamnatin Jihar Kano ta ba da umarnin sake bude asibitocin UMC Zhair da ke Janbulo bayan rufewar da aka yi na tsawon wata guda, bisa zargin...
Gwamnatin tarayya ta fara aikin tantance wadanda za su ci gajiyar shirin N-Power da ke rukuni na biyu. Ministar jin kai da kare yaduwar ibtila’I da...
Hukumar kayyade farashin man fetur ta kasa (PPPRA) ta kara farashin man fetur zuwa naira dari biyu da goma sha biyu da kobo shida. A cikin...
‘Yan bindiga sun sace dalibai ashirin (20) a kwalejin nazarin kimiyyar daji ta kasa da ke Mando a jihar Kaduna. Wannan na zuwa ne mako guda...
Wata gobara ta tashi yanzu haka a barikin sojoji na Bukavu da ke nan Kano. Jami’in yaɗa labarai na hukumar kashe gobara ta ƙasa reshen jihar...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya musanta raɗe-raɗin cewa ya hana ƴan jarida ɗaukar hoton sa a lokacin da ake masa allurar riga-kafin Korona....
Babbar kotun shari’ar musulinci dake Kofar Kudu karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola ta fara sauraron karar wata mata da ta nemi kotu ta tilastawa tsohon...
Dan wasan Najeriya da ke taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Genk, Paul Onuachu, ya nuna amincewarsa da matakin Gernot Rohr na ajiye shi a...
. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce babu wata tattaunawar sulhu da ‘yan ta’adda da kuma ‘yan bindiga ba. Mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro Manjo...