Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta yi ƙarin bayani kan sakamakon farko da ta samu daga birnin tarayya Abuja kan cutar da ta ɓulla a wasu...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce za tayi duk mai yiwuwa wajen ganin ta ceto daliban kwalejin nazarin tsirrai da dazuka ta kasa da ke Afaka, a...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta na operation lafiya dole sun samu nasarar kashe ‘yan boko haram da dama a jihar Borno. Hakan na kunshe...
Majalisar wakilai ta bai wa wasu hukumomi goma sha bakwai da ke karkashin kamfanin mai na kasa (NNPC) wa’adin mako guda da su gurfana gaban kwamitinta...
Kungiyar Jama’atul Tajdidul Islam ta gurfanar da Kwamishinan Shari’a kuma atoni Janar na jihar Kano Barista Lawan Abdullahi gaban kotu, tana bukatar kotun da ta tursasa-shi...
Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan wata makarantar firamare dake kauyen Rama a karamar hukumar Birnin Gwari, inda suka...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce, kawo yanzu mutane 167 ne suka kamu da cutar nan da ta ɓulla a wasu yankunan jihar. A wata...
Wata Kungiya mai rajin tallafawa matasa a nan Kano mai suna Arewa Agenda, ta yi kira ga matasa da su dage wajen neman ilimin fasahar zamani...
Hukumar kula da matasa ‘yan hidimar kasa ta fitar da sunayen wasu makarantu guda 8 daga kasashen waje guda uku da ba ta amince su yi...
Rundunar sojin ruwan kasar nan ta sauyawa jami’anta 257 wuraren aiki da suka hadar da Rear Admiral guda 60 da Commodore 123 da kuma Kyaftin 74....