Gwamnatin jihar Zamfara ta alƙawarta ceto ɗaliban kwalejin aikin noma da ilimin dabbobi ta Bakura da ƴan bindiga suka sace a baya-bayan nan. Gwamna Muhammad Bello...
Najeriya ta shirya tsab don tunkarar gasar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle ta matasa ‘yan kasa da shekaru 20. Za’a gudanar da gasar ne a birnin Nayirobi...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles, Gernot Rohr ya isa birnin Yawunden dake kasar Kamaru don halartar taron karawa juna sani da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta samar da ofishin na din-din-din ga hukumar kula da kafafen yaɗa labarai anan Kano. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje...
Hukumar kula da kafafen yaɗa labarai ta ƙasa NBC ta ce, ba za ta lamunci yin amfani da kafofin yaɗa labarai don tayar da tarzoma a...
Hukumar tattara kuɗaɗen haraji ta Najeria (FIRS) ta ɗaukaka ɗara kan hukuncin da babbar kotun tarayya dake garin Fatakwal a jihar Rivers ta yanke kan karɓar...
Asusun ajiyar kudaden ketare a Najeriya ya sake faɗuwa bayan da ya tashi zuwa dala biliyan 33.59, mafi girma sama da wata daya. A wata sanarwa...
Gwamnan Katsina Aminu Bello Masari ya yi watsi da raɗe -raɗin da ake yi cewa zai ƙara tsayawa takarar neman wani muƙamin siyasa a kakar zaben...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta yi holin mutane 156 da take zargi da aikata laifuka daban-daban a jihar. Mutanen an kama su da makamai masu...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce Najeriya tana mataki na hudu a ƙasashen duniya da suke yaƙi da annobar corona. Wakilin WHO a Najeriya Dakta...