Akwai yiwuwar kungiyar kwallon kafa ta Galadima dake karamar hukumar Gezawa a jihar Kano ta dauki dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Diamond Star...
Rundunar ƴan sandan jihar Neja ta tabbatar da sace hakimin Wawa Dakta Mahmud Aliyu, a karamar hukumar Borgu ta jihar. Jami’in hulda da jama’a na rundunar...
Darakta kuma mai bada umarni a masana’antar Kannywood ya ce, tuni harkokin masana’antar suka faɗi ƙasa warwas dalilin rashin kyakkyawan shugabanci. Falalu Ɗorayi ne ya bayyana...
A ci gaba da gasar CHALLENGE CUP dake gudana a filin wasa na Mahaha Sports Complex da ke kofar Naisa a jihar Kano. Wasan da aka...
Dan wasan gaba na Kasar Ingila da kungiyar Manchester United Jadon Sancho, ya fice daga cikin jerin ‘yan wasan da za su wakilci Ingila a wasan...
Rundunar sojin ruwan Najeriya Navy ta gudanar da wasan Golf tsakanin Jami’an ta a Kano. Wasan na zuwa ne a wani bangare na taron shekara da...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya gargadi al’ummar jihar da kar su zaɓi tumun dare. El-rufai ya bayyana hakan, a zantawarsa da Freedom Radio jim...
Tawagar jihar Kano data kunshi ‘yan wasan Kwallon hannu da ta Kwando sai zari ruga da Volleyball da Kwallon kafa a wasannin matasa na fitar da...
Gamayyar kungiyoyin ma’aiktan lafiya na Najeriya JOHESU sun bawa gwamnati wa’adin kwanaki 15, kan ta biya musu bukatun su ko su tsunduma yajin aikin sai Baba...
Gwamnatin tarayya ta bada umarnin rufe layukan sadarwa a fadin jihar Zamfara, domin bawa jami’an tsaro damar fatattakar ‘yan ta’addan da suka damu jihar. Hakan na...