Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Mutane 12 sun warke daga Corona a Borno

Published

on

Gwamnatin jihar Borno tace mutane 12 ne suka warke sarai daga cutar Covid-19 a jihar.

A sanarwar da ma’aikatar lafiya ta jihar Borno ta fitar a daren Lahadi tace yazuwa yanzu mutane 185 ne aka tabbatar sun kamu da cutar a jihar.

Sannan baya ga mutane 12 da suka warke, mutane 16 ne cutar ta hallaka a jihar ta Borno.

Karin labarai:

Adadin masu Corona sun haura 100 a jihar Borno

Ma’aikatan lafiya 7 sun kamu da Coronavirus a Borno

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!