Babbar Kotun Tarayya, dake zamanta a Abuja, ta saka ranar 30 ga watan Nuwambar wannan shekara a matsayin ranar da za ta yanke hukuncin karar da...
Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce, albarkacin ƙasar Saudiyya yake sabinta titin Ahmadu Bello da ke Kano. Gwamnan ya bayyana hakan ne a daren Alhamis,...
Kungiyar marubuta Labaran wasanni ta kasa reshen jihar Kano SWAN, ta kafa kwamitin shirya gasar ‘Local Organising Committee-LOC ‘, kofin kwallon kafa na kafafen yada Labarai...
Kwararrun ‘yan wasan jihar Kano za su buga wasan sada zumunci da kungiyar kwallon kafa ta Zoo United. Wasan dai za’a gudanar dashi a yau Alhamis...
Kwamitin daukaka a kan al’amuran wasannin gasar confederation Cup ta Afrika, ya ragewa kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Enyimba, Austin Oladapo dakatarwar da akai masa...
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta doke Real Malarcca a gasar cin kofin Laligar kasar Spain da ci 6-1. Dan wasan kungiyar ta Real Madrid...
Majalisar wakilan kasar nan, ta ce za ta fara bincike kan musabbabin abinda ya faru a gasar motsa jiki ta Duniya da aka gudanar a Tokyo...
Kungiyar kwallon kafa ta West Ham United ta doke Manchester United har gida a gasar cin kofin ‘ EFL cup’ na kasar Ingila. West Ham ta...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Samuel Chukwueze ya ce zaiyi tattaki da tsohon Dan wasan Najeriya Nwankwo Kanu a wani bangare na...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich, Robert Lewandowski ya lashe takalmin zinare a matsayin wanda ke kan gaba da yawan cin kwallaye...