Hukumar kwallon kafa kasa NFF ta nada Augustine Eguavoen a matsayin mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa, Super Eagles na rikon kwarya....
Jerin sunayen kungiyoyin da suka samu tikitin shiga gasar cin kofin zakarun Turai ta Europa bayan kammala wasannin rukuni da akai a ranar 09 ga watan...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Xavi Hernendez ya ce kungiyar nada kwarin gwiwa a kan wasan da zasu buga a daren yau a...
Kungiyar kwallon kafa ta Enyimba dake garin Aba a Najeriya ta samu nasara a wasan farko bayan da ta doke Al-Ittihad ta kasar Libya da ci...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta nada Salisu Yusuf a matsayin sabon mai horar da ita. Nadin Salisu Yusuf zai sa ya jagoranci kungiyar a...
Dan wasa Lionel Messi ya sake lashe kyautar Ballon d’Or karo na bakwai ta shekarar 2021. Messi wanda ya zura kwallaye 41 da tai makawa aka...
Gwamnatin jihar Kaduna, ta rage ranakun ayyukan gwamnati a jihar zuwa kwana 4 a wani mataki na garambawul da maida aikin gwamnatin zuwa wani mataki na...
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Manchester United, ta sanar da nada tsohon mai horar da tawagar Schalke 04, dan ƙasar Jamus (Germany) Ralf Rangnick, a matsayin mai...
Ƙungiyar ƙwallon kwando ta Najeriya, D Tigers ta samu galaba akan tawagar ƙasar Uganda, a wasannin neman cancantar shiga kofin Duniya na FIBA World cup. Najeriya...
Dan wasan gaba na kasar Faransa da kungiyar Real Madrid dake kasar Spaniya Karin Benzema zai kwashe shekara 1 a gidan Yari, tare da biyan tarar...