Ƙungiyar ma’aikatan dakon Man Fetur da Iskar Gas ta NUPENG, ta tabbatar da cewa za ta fara yajin aikin da ta sanar, daga yau Litinin, 8...
Gwamnatin Tarayya ta nuna damuwarta kan matakin da ƙungiyar malaman jami’o’i ASUU, ta ɗauka na tafiya yajin aiki, inda ta bayyana cewa bai kamata su tafi...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya NAFDAC, ta kama wani dan wasan kwallon kafa mai suna Mista Ikechukwu Elijah a unguwar Apo-Waru da...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Neja ta ce, zuwa yanzu adadin mutanen da suka rasu sakamakon hatsarin jirgin ruwan da ya afku ya kai...
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da cewa za ta fara kakaba tarar kuɗi kan duk wanda aka samu da aikata ayyukan da suka saba da ɗa’a...
Rundunar ‘Yan Sanda ta jihar Kaduna ta gayyaci tsohon Gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai, domin amsa tambayoyi kan zargin hada baki wajen aikata laifi da tayar...
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya kaddamar da shirin addu’o’i na musamman tare da malamai da shugabannin addini da masu rike da sarautun gargajiya...
Majalisar Karamar hukumar Dawakin Kudu, ta ce za ta ci gaba da shiga lungu da Sako na yankunan da ke karkashinta domin magance duk wasu matsaloli...
Rundunar tsaro ta Civil Defense a Kano ta kama wani Dan Tsibbun Malami da take zargi da laifin damfarar wata mace sama da Miliyan daya da...
Ƙungiyar dattawan Arewacin Najeriya NEF ta buƙaci shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a yankin sakamakon matsalar tsaro da ke ci gaba da...