Zauren Hadin Kan Malamai da Kungiyoyin Musulmi na jihar Kano, ya yi Allah-wadai da hukuncin ganganci da Kotun Kungiyar habbaka tattalin arzikin kasashen Africa ta Yamma...
Kungiyar kwallon kafa ta Dortmund, ta kawo karshen wasanni 24 da Barcelona ta kara ba tare da rashin nasara ba Borussia Dortmund ta samu nasara kan...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Al Nassr Cristiano Ronaldo ya shirya ci gaba da zama a kungiyar inda ya ke fatan buga gasar...
Gwamnatin jihar Jigawa, ta umarci jami’an tsaro mata da su rika sanya hijabi yayin da suke bakin aiki. A wata sanarwa da ta fitar a baya-bayan...
Rundunar Yan sandan jihar Kano ta ce, ta kama bundugogi guda 19 da alburusai fiye da guda 100 a hannun wasu da ake zargin yan fashi...
Manoma da dama ne suka tafka asara sakamakon yadda irin wadannan tsutsotsi ke yin barna tamkar wutar daji zuwa yanzu. Alhaji Lawan Sulaiman Gurjiya, manomin Tumatur...
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya kalubalanci matsayar gwamnonin jam’iyyar PDP wadanda suka nesanta jam’iyyar daga kawancen da Atikun ke yi. A ranar Litinin...
Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta ce, kokarin da ta yi wajen nema wa maniyyata sassaucin kudin aikin ne ya hana kowacce kujera...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata dauki matakin doka wajen rufe duk wani kamfani ko makarata da asibitocin da suka ki biyan haraji. Shugaban sashin tabbatar...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna takaicinsa tare da bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike bisa harin da wasu bata gari suka sake kai...