

Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya JAMB, ta saki sakamakon dalibai 279 na jarabawar UTME da ta rike domin ci gaba da bincike kan...
Hukumar Kula da Filayen Jiragen saman Najeriya FAAN, ta ce ta kara tsaurara matakan kariya a dukkan filayen jiragen sama na kasa da kasa sakamakon sake...
Rundunar ƴan Sandan jihar Kano, ta ce, ta kama mutane 248 da ake zargi da hannu a aikata laifuka daban-daban da suka hada da fashi da...
Hukumar Kiyaye Afkuwar Haɗura ta Kasa, FRSC, ta ƙaddamar da shirin Operation Guduma a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna domin yaƙi da lodin fasinja da kaya...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da sabbin motocin sufuri da gwamnatin tarayya ta samar, waɗanda suka haɗa da motocin kirar safa-safa da babura masu kafa uku...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta karbi rahoton kwamitin Noma da Albarkatun kasa kan barkewar annobar tsutsar dake lalata tumatur ta Tuta Absaluta. Shugaban Kwamitin Noma da...
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da Bankin Duniya don karbar sabon bashin kudi na sama da Dala biliyan 1. Sabon bashin a cewar gwamnatin za...
Gwamnatin jihar Jigawa ta kashe sama da Naira biliyan 300 wajen ginin hanyoyi da sauran ayyukan more rayuwa cikin shekaru 2. Babban daraktan hukumar tabbatar...
Gwamnatin Jihar Kano, ta musanta zargin cewa ta yi watsi da daƙin karatu na Murtala Muhammed Library bayan wani bidiyo da matashin ɗan gwagwarmayar nan Kwamared...
Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke, ya sauke Sarkin Ipetumodu, Oba Joseph Oloyede, bayan wata kotu a ƙasar Amurka ta same shi da laifukan damfara ta haraji...