

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta sanar da shirinta na gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a gaban kotu a...
Gwamnatin kasar Mali ta amince ta sakin ƴanta’adda sama da 100 saboda samun damar kai man fetur a wasu biranen da ke ƙarƙashin ƴan ta’adda. ...
Babban Sufeton Rundunar ƴan sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya bayar da umarnin rushe duk rundunonin ƴan sanda na musamman. A cikin wata sanarwa da jami’in...
Rundunar tsaro ta Civil Defence shiyyar jihar Jigawa, ta bukaci al’ummar jihar da su kasance masu taka-tsantsan da kuma kula da duk wata mu’amala da za...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya al’ummar musulmi murnar zagayowar Idin karamar sallah, tare da rokon su ci gaba da amfani da darussan da suka...
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal Dare, ya bukaci musulmi da su dage da addu’o’in neman zaman lafiya a jihar da ma Najeriya baki daya yayin bukukuwan...
Hukumar kule da gandun Daji ta jihar Kano KAZOMA ta ce, ta samar da Ofishin Jami’an tsaro na musamman domin sanya Idanu kan yadda za a...
Hukumar lura da sufurin jiragen kasa ta kasa NRC ta tabbatar da cewar fasinjoji 26 ne suka samu raunuka sakamakon hatsarin jirgin ƙasan da ya faru...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, babban burin ta, shi ne daga darajar jihar ya zuwa matsayin kasashen duniya irin su Turkiyya, England, Switzerland da Japan a...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA ta ce akalla mutane 23 ne suka rasa ransu, sakamakon tashin Bomb da aka samu a Maidugurin jihar...