

Babbar jam’iyyar hamayya a Najeriya, PDP ta sanar da korar ministan Abuja, Nyesom Wike, da wasu jiga-jiga daga cikinta, saboda abin da ta kira yi wa...
Rundunar sojan sama ta Najeriya ta ce ta yi nasarar kashe ‘yanfashi da dama a garin Tsafe na jihar Zamfara bayan yi musu kwantan bauna ta...
Shugaban Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Kano (SEMA), Isyaku Abdullahi Kubaraci, ya ce hukumar ta gano yawan mutanen da ke fama da matsalar tabin hankali...
Rahotanni sun bayyana cewa rundunar ’yan sandan Najeriya ta tsare Alwan Hassan kwanaki kaɗan bayan da ya zargi mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, da...
Jam’iyyar PDP a Najeriya ta ci gaba da shirye-shiryen gudanar da babban taron ta na ƙasa a Ibadan duk da sabon hukuncin kotuna da rikice-rikicen cikin...
Hadaddiyar Kungiyar Ma’aikatan Lafiya JOHESU da Kungiyar Kwararru a Fannin Kiwon Lafiya a Najeriya sun fara yajin aiki a yau Asabar. Kungiyoyin sun ce gazawar...
Kwamatin Amintattu na jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ya yi watsi da rahoton kwamatin sasantawa da aka kafa domin haɗa kan ‘ya’yan jam’iyyar a ƙasa...
Gwamnatin mulkin sojin Mali ta dakatar da wasu gidajen talbijin biyu na Faransa a ƙasar daga bayar da rahotonnin ayyukan masu iƙirarin jihadi. Hukumar da...
Shugaban jamʼiyyar APC na Kano Alhaji Abdullahi Abbas ya nemi afuwar alʼummar unguwar Fagge bayan wasu kalamai da ya yi, inda suka kai ƙarar sa kotu....
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf zai gabatar da kasafin kudin jihar na shekarar 2026 da ya kai naira tiriliyan ɗaya mafi yawa a tarihin jihar. ...