A zamanta na yau Talata, majalisar dokokin jihar Kano karkashin jagorancin shugabanta Alhaji Jibril Isma’il Falgore, ta tantance tare da amincewada nadin sabbin kwamishinoni guda 4...
Ƙungiyar tallafa wa mata da marayu ta Alkhairi Orphanage and Women Development, ta ƙaddamar da rabon kayan abincin Azumi da kuma kayan Sallah ga mutane 500...
Hukumar tsaro ta Civil Defense shiyyar Kano, ta ce, samu nasarar gano tarin wasu kayayyakin da take zargin na sata ne da suka hada da Atamfofi...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta umarci Baturan yan sanda a faɗin jihar da su cafke duk mutumin da ya je yin belin wanda ta kama...
Kotun Magistrate Mai Lamba 25 dake zamanta a Unguwar No-man’s-land Karkashin Jagorancin Mai Sharia Hajiya Halima wali. Ta wanke tare sallamar Shugaban Yan Bijilanti na Unguwar...
Dakarun sojin Nijeriya da ke gudanar da aikin yaƙa da yan ta’adda a jihar Zamfara, sun kashe gawurtaccen jagoran ƴan bindigar nan Junaidu Fasagora tare da...
Shalkwatar tsaron Nijeriya ta ayyana neman wasu mutane takwas ruwa a jallo wadanda ta ke zarginsu da hannu a kisan sojoji 17 a yankin Okuama na...
Dakarun Sojojin saman Nijeriya na Operation Delta Safe sun tarwatsa wasu haramtattun wuraren tace danyen Man Fetur babisa ka’ida ba tare da gano jiragen ruwan dakon...
Majalisar dokokin jihar Kano ta sanya ranar 2 ga watan gobe na Afrilu domin tantance wadanda gwamnan ya tura sunayensu domin naɗa su a matsayin Kwamishinoni...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya buƙaci majalisar dokoki da ta sahale masa domin ya ƙirƙiri sababbin ma’aikatu guda 4 domin ƙara bunƙasa ci...