Ƙungiyar malaman jami’o’i ASUU, ta buƙaci gwamnatin tarayya ƙarƙashin shugaba Tinubu, da ta ɗabbaka yarjejeniyar ƙungiyar ƙwadago ta duniya da ƙasar nan ta kasance cikin waɗanda...
Majalisar dokokin jihar Kano ta rushe ɗaukacin masarautun jihar guda biyar. Majalisar ta yi hakan ne bayan da ta amince da gyaran dokar da ta kafa...
Kudurin gyaran dokar masarautun jihar Kano na bana, ya samu nasarartsallake karatu na daya a majalisar dokokin jihar Kano. Kudurin, ya samu kaiwa wannan matki ne...
Majalisar dokokin Kano ta Amince da kirawo dokar masarautun Kano domin yi musu gyara. Majalisar ta amince da hakan ne sakamakon ƙudurin gaggawa da shugaban masu...
Hukumar gudanarwar asibitin ƙwararru na Murtala Muhammad da ke Kano, ta ce, adadin mutanen da suka rasu sakamakon kona wasu masallata a karamar hukumar Gezawa ya...
Dakarun sojin Jamhuriyar dimokraɗiyyar Kongo, sun bayyana cewa, sun daƙile juyin mulkin da wasu ‘yan ƙasar da na ƙetare suka kitsa wa shugaban ƙasar Felix Tshikedi...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya buƙaci gwamnatin tarayya da ta Sanya ido kan matasan da ke barin Nijeriya zuwa ƙasashen ƙetare domin...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya buƙaci ƙungiyar matan ƴan sandan Nijeriya da su ƙara himmatuwa wajen haɗa kan mambobinsu musamman na jihar...
Mai Martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya kai ziyara asibitin Murtala domin duba marasa lafiya waɗanda wani matashi ya banka wa wuta a masallaci...
Ƴan sanda a jihar Kano sun cafke wani mutum mai suna Shafi’u Abubakar mai shekaru 38 bisa zarginsa da banka wuta a Masallaci yayin da ake...