

Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya ASUU ta sake jaddada matsayinta kan sabon tsarin albashi da aka amince da shi, inda ta ba gwamnatin tarayya wa’adin kwanaki huɗu...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa Gwamnatin Tarayya na ƙara ɗaukar matakai domin samar da wadatatciyar wutar lantarki a faɗin Najeriya....
Akalla sojoji 11 da jami’in ‘yan sanda guda 1 ne rahotanni suka ce wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton bauna a kauyen Giro Masa da...
An gudanar da janaizar Marigayi Hafsat Yusif, wadda ta haifi jarirai biyar jiya Laraba a Asibitin kwararu na Murtala Muhammad a nan Kano. Ma’aikatar Lafiya ta...
Wata babbar kotun birnin tarayya Abuja dake Zaman ta a Maitama ta Bada umarnin a kamo Mata Barrister Kabiru Turaki SAN domin ya gurfana a gaban...
Ƙungiyoyin ma’aikatan lafiya ƙarƙashin inuwar JOHESU da sauran Ƙungiyoyin da ke aikin Lafiya sun sanar da shirinsu na gudanar da zanga-zanga a fadin Najeriya musamman ma...
Farashin ɗanyen man fetur ya sake haura sama da dala 100 kan kowacce ganga guda, bayan ya yi ƙasa sosai a jiya Litinin. A kasuwannin...
Babbar kotun jihar Kano mai lanba 17 karkashin jagorancin mai sharia Abdu Maiwada Abubakar, ta bai wa hukumar zabe ta Kano umarnin soke shaidar lashe zabe...
Tsohon Ministan Shari’a na Najeriya Abubakar Malami, ya zargi hukumar EFCC da yin amfani da karfin iko ba bisa ka’ida ba, bayan da ya ce jami’an...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kwara ta tura karin jami’an tsaro zuwa yankin Kaiama domin karfafa tsaro da tabbatar da lafiyar mazauna yankin da matafiya bayan fashewar...