Babbar kotun jahar Kano mai lamba 16 karkashin jagorancin mai sharia Sanusi Ado ma’aji, ta zartas da hukuncin kisa ta hanyar rataya akan mutumin nan dan...
Hukumar kula da aikin Hajji ta Nijeriya NAHCON, ta ce, tsadar canja Naira zuwa Dalar Amurka ce ta sanya ta kara kudin kujerar aikin Hajjin bana...
Babbar Kotun jiha a nan Kano da ke zamana a Bompai ta bada Belin fitacciyar mai amfani da shafin nan na TikTok Murja Ibrahim Kunya. Kotun...
Gwamnatin jihar Kano ta fara yin aikin gina rijiyoyin burtsatse masu amfani da hasken rana domin samar da tsaftataccen ruwa tare da magance matsalar rashin ruwan...
A ƙoƙarin ganin an ƙara inganta ayyukan Majalisar dokokin jihar Kano musamman na sanya ido da bibiya na ƴan Majalisa da sauran hukumomin watau Oversight Function,...
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Gyadi-gyadi karkashin jagorancin mai sharia Abdullahi Muhammad Liman ta yi umarnin a gabatar da murja Ibrahim kunya a gabanta. Tunda...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sha alwashin ganin an inganta fannin kiwon lafiyar al’umma a fadin jihar. Sarkin ya bayyana haka ne...
Fiye da shaguna 40 sun ƙone a Unguwar Zawaciki, sakamakon gobarar da ta tashi da misalin ƙarfe 12:30 na daren Talatar makon nan zuwa wayewar garin...
Mambobin ƙungiyar manyan ma’aikan Jami’a na reshen jami’ar Bayero ta Kano watau SSANU da NASU sun rufe ƙofar shiga Jami’ar da safiyar yau Laraba, sakamakon yajin...
Shugabar Mata shiyar arewa maso yamma ta jam’iyar NNPP Hajiya Aisha Ahmad kaita ta ajiye mukaminta a yau, Hajiya Aisha Ahmad Kaita ta bayyana hakan...