Ministan gidaje da raya birane Alhaji Yusuf Abdullahi ATA, ya bayyana kaduwarsa bisa rasuwar marigayi Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sunusi. Ministan ta cikin wata sanarwa da...
Wasu daurarru da ke zaman jiran shari’a a gidan gyaran hali na Kaduna, sun bukaci shugaba Tinubu da majalisun tarayya da su samar da dokar magance...
Yayin da cutar Sankarau ke ci gaba da yaduwa cikin gaggawa a wasu daga cikin hohin Arewacin kasar nan, rahotonni sun tabbatar da mutuwar yara 60...
Gwamnatin jihar Kano, ta bayar da kwangilar aikin magance matsalar zaizayar kasa a yankunan Gayawa da Bulbula a kan kudi Naira Miliyan dubu takwas da dari...
Mazauna gidajen ma’aikatan hukumar filin jirgin sama watau Aviation Quarters da ke nan Kano, sun bukaci gwamnatin tarayya da ta shiga tsakanin su da hukumar filin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta ce, ta shirye-shiryen gurfanar da Murja Ibrahim Kunya a gaban kotu bayan da ta sake cafke...
Gwamnatin jihar Kano, ta ce za ta mayar wa iyayen daliban makarantar Fityatul Qur’anil Murattal, da ke unguwar Dukawuya kudaden da suka kashe na Alluna da...
Kungiyar nan mai zaman kanta, mai rajin bunƙasa harkokin Fasahar sadarwa ta Smartclicks Teach-Wellness, ta buƙaci dukkan masu ruwa da tsaki da su bayar da fifiko...
Yayin da ake ci gaba da fuskantar matsalolin ɗumamar yanayi a duniya, kamfanin bunƙasa harkokin Noma na Tourba, ya gudanar da taron masu ruwa da tsaki...
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin farfado da masana’antu da ke fama da matsalolin neman durkushewa ta hanyar tallafa wa masna’antun da ake da su tare...