Shugaban kasa Bola Tinubu, zai ziyarci jihar Benue ranar Laraba mai zuwa domin lalubo hanyoyin da za a magance rikicin da ya addabi jihar. Shugaba...
Allah ya yi wa tsohon shugaban karamar hukumar Dala da ya yi tsawon zango biyu Mahmoud Madakin Gini, ya rasuwa. Rahotonni sun bayyana cewa, Mmarigayin, wanda...
Gwamnatin jihar Jigawa ta rike albashin malaman makarantun Firamare guda 239 sakamakon rashin zuwa aiki da basayi. Shugaban hukumar ilimin bai daya na jihar Farfesa...
Gwamnatin jihar Kano, ta karyata jita-jitar cewa ta fara karɓar takardun masu neman tallafin karatu zuwa ƙasashen waje da cikin gida karkashin shirin “1001 scholarship program”....
Gwamnatin jihar Adamawa ta rushe rumfuna da shagunan da aka gina ba bisa ka’ida ba a cikin babbar kasuwar Jimeta da ke birnin Yola. Wannan mataki...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata ganawa da wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP, wanda da ake kallon ta a matsayin yunkurin kulla sabon hadin kan...
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya ce akwai yiwuwar zai fafata da Shugaba Tinubu a zaɓen shekarar 2027. Jaridar...
Malaman makaranta a Jamhuriyar Nijar, sun sanar da janye yajin aikin da suka tsunduma a farkon makon nan da muke ciki. Janye yajin aikin dai...
Mazauna Unguwar Hotoro Ramin Kwalabe a Kano, sun bukaci hukumar kwashe shara da ta kai musu dauki bisa wata tarin shara da mutane ke tarawa a...
An soke jawabin da aka shirya shugaban ƙasa zai yi a safiyar yau kai tsaye gaban kafafen yaɗa labarai a wani bangare na ranar dimukradiyya. ...