Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a kai ga gano su ba, sun yi garkuwa da mutum fiye da Tamanin a garin Kajuru yayin wani...
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in ta Nijeriya SSANU da takararta ta ma’aikatan da ba malamai ba NASU sun tsunduma yajin aikin gama gari a wani mataki na...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya sauke Sha’aban Ibrahim Sharada daga shugabancin hukumar kula da almajirai ta Najeriya tare da maye gurbinsa da Janar Lawal Ja‘afaru...
Rundunar tsaro ta Civil Defense shiyyar Kano, ta kama wani matashi da ake zarginsa da yin ɓadda kama ta hanyar yin shigar mata yana ƙoƙarin shiga...
Jami’an hukumar yaki da fasa kwauri ta Nijeriya Kwastam, sun samu nasarar cafke wasu makamai da harsasai a tashar ruwan Lagos da ake zargin an shigo...
Hukumar ƙididdiga ta ƙasa, ta bayyana cewa, hauhawar farashin kayayyaki a Nijeriya ta kai kimanin kashi 31.7 cikin 100. Hukumar ta bayyana a wata sanarwa da...
Sanatocin yankin Arewacin Nijeriya, sun nada wakilintar Katsina ta tsakiya Sanata Abdulaziz Yar’Adua a matsayin sabon shugaban kungiyar Sanatocin Arewa. Nadin nasa dai ya biyo bayan...
Likitoci a kasar Kenya, sun tsunduma yajin aiki na tsawon mako guda sakamakon jinkirin da gwamnatin kasar ta yi na tura likitoci masu neman sanin makamar...
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal Dare, ya sanya hannu kan dokar haramta sayar da biredi maras dauke da sunan kamfaninsa da ake naɗewa cikin leda da...
Hukumar yaki da fasa kwauri Kwastam shiyyar Sokoto da Zamfara, ta bayar da izinin sakin wasu manyan motoci guda Goma sha biyar da ta cafke su...