Shugaban jam’iyyar APC na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nemi gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf, na jam’iyyar NNPP ya koma jam’iyyarsu ta APC. Ganduje...
Babbar Kotun jihar Kano mai Lamba daya karkashin jagorancin Mai sharia Dije Abdu Aboki, ta yanke wa wasu mambobin kungiyar Sintiri ta Vigilante hukuncin kisa ta...
Gwamnatin jihar Taraba, ta sanar da haramta amfani da babura kowane iri a Jalingo, babban birnin jihar. Haka kuma, gwamatin ta sanya dokar takaita zirga-zirgar Babura...
Babbar kotu a Abuja ta soke kasafin kuɗin jihar Rivers na kimanin Naira Biliyan Dari Takwas wanda majalisar dokokin jihar ƙarƙashin jagorancin ɓangaren Edison Ehie ta...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Nijeriya NAFDAC, ta ce, ta samar da ingantattun hanyoyin bin diddigin abubuwan da ake amfani da su na...
Rahotonni daga Karamar hukumar Keffi na jihar Nasarawa, sun tabbatar da rasuwar wasu mutane uku yayin da wasu kuma suka jikkata a wani hadarin zaftarewar kasa...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC, ta sanar da mutuwar mutane 10 tare da jikkatar karin mutum 12 sakamakon wani hadari da ya afku a...
Gwamnatin ta bayyan cewa za ta mayar da shalkwatar hukumar kula da filayen jiragen sama ta FAAN zuwa jihar Lagos. Wamnan Mataki na ƙunshe ne ta...
Kotun Shari’ar Musulunci a jihar Bauchi ta mayar wa da waɗanda suka tsaya wa Malamin nan Dakta Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi takardun kadarorinsu da suka bayar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da mutuwar matashin nan da ake zargi da aikata fashi da makami ta hanyar amfani da Danbuda wajen yiwa...