

Majalisar dokokin jihar Rivers ta buƙaci gwamnan jihar Similanayi Fubara ya aike mata da sunayen mutanen da yake son naɗawa a muƙamn kwamishinoni domin ta amince...
Kungiyar ‘yan Jarida ta Najeriya reshen jihar Jigawa, ta jaddada alakar yin aiki tare da hukumar karbar korafi da yaki da cin hanci don tabbatar tsantseni...
Ma’aikatar samar da wutar lantaki da makashi ta jihar Jigawa ta ce bazata lamunci yin aiki ba bisa ka’ida ba ga dukkanin dan kwangilar dake aiki...
Hukumar karbar korafi da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Jigawa, ta kwato kudi sama da Naira miliyan 200 tare da warware korafe-korafe kusan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta kama wasu masu mutane 6 masu hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a wani wurin da ake hakar ma’adanai da...
Hukumar Inshorar Lafiya ta Najeriya NHIA, ta kaddamar da wani sabon shiri na gaggawa domin rage mace-macen jarirai da ƙara samun damar kula da lafiyar jarirai...
Gwamnan Jihar Sokoto, Dakta Ahmad Aliyu, ya ƙaddamar da sabbin jiragen ruwa na zamani guda ashirin tare da rigunan ruwa guda dubu biyu, domin rage haɗurran...
Jam’iyyar adawa ta, PDP, ta yi zargin cewa Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya wuce iyakokin da kundin tsarin mulki ya ba shi, bayan da ya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, ta kama wani mutum da ya ke yin ƙarya da cewa shi soja ne tare da wasu matasa biyu da ake...
Gwamnatin jihar Kano ta raba kekunan dinki da sauran kayan aikin yin Takalma da jakunkuna na miliyoyin kudi ga kungiyoyin Kofar mata da Gwale a kokarinta...