

Gwamnatin Tarayyar Najeriya, ta sanar da soke lasisin wasu kamfanonin hakar ma’adanai a kalla guda dubu ɗaya da dari biyu da sittin da uku (1,263) a...
Majalisar ƙaramar hukumar Yauri a jihar Kebbi, ta sanar da sanya dokar hana zirga-zirga daga ƙarfe 10:00 na dare zuwa 07:00 na safe har tsawon kwanaki...
Hukumar Karɓar Ƙorafi da yaki da din Hanci da rashawa ta jihar Katsina KTPCACC, ta fara bincike kan zargin karkatar da kuɗaɗe da kayayyakin gwamnati a...
Mataimakin Shugaban ƙasa Kashim Shettima, zai wakilci Shugaba Bola Tinubu a taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 80 da za a gudanar a New York daga...
Makarantar Prime College da ke Kano ta musanta cewa ta amince da sasanci a wajen kotu domin sake buɗe makarantar bayan taƙaddamar da ta shiga tsakaninta...
Gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara ya buƙaci al’ummar jihar da su ba shi haɗin kai wajen ciyar da jihar gaba ba tare da la’akari da bambancin...
Hukumar kula da sifurin jiragen kasa ta Njeriya NRC, ta buƙaci ma’aikatanta da ke aiki a layin jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna da su bi...
Gwamnatin jihar Sokoto ta dakatar da wasu shugabannin makarantu shida bisa zargin rashin bin doka da kuma karbar kudade ba tare da izini ba dangane da...
Rahotanni daga Arewa maso Gabashin Najeriya, sun nuna cewa, ƴan ta’addan ISWAP sun kai hari sansanin soji a garuruwan Banki da Freetown da ke kusa da...
Makarantar Prime College Kano, ta bayyana ƙin amincewarta da umarnin Hukumar kula da makarantu masu zaman kansu da na sa-kai ta jihar Kano PVIB na rufe...