Gwamnan jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle ya zargi shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC Abdurrasheed Bawa da tafka almundahana iri-iri. Matawalle ya...
Hukumar tsaro ta DSS a jihar Kano, ta ce, ta cafke Malamin nan Baffa Hotoro da ake zargi da yin sakin baki ga Manzon tsira S.A.W...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar, Ganduje ya yi martani ga masu korafi ko bisa sayar da kadarar gwamnati. Gwamnan ya ce, sayar da kadarorin gwamnati...
Gwamnatin tarayya ta ce, karancin samun tallafin bashi da masu kananan sana’o’i ke fuskanta daga gwamnati ya na haifar da tsaiko ga ci gaban tattalin arzikin...
Hukumar kula da aikin Hajji NAHCON, ta ce, za ta kaddamar da jirgin farko na jigilar maniyya hajjin bana a ranar 25 ga watan Mayu da...
Gwamnan jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle, ya bukaci hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC da ta fara bincike a kan jami’an gwamnatin shugaba...
Majalisar Dinkin Duniya ta ce, za a bukaci sama da Dala biliyan 3, domin samar da agajin gaggawa a Sudan mai fama da rikici yayin da...
Hukumar yaki da fasakwauri ta Nijeriya Customs, ta cafke tarin kwayar nan ta Tramadol da kudinta ya haura sama da biliyan daya a filin jirgin saman...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC ta ce, sama da mutum dubu 40 ne suka mutu cikin shekara guda sakamakon hadarurruka daban-daban a fadin kasar....
Gwamnatin tarayya ta bayyana yajin aikin gargadi na kwanaki biyar da kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta fara a matsayin abin da ya saba wa doka....