

Matatar mai ta Dangote ta sanar da cewa za ta fara rarraba mai daga matatar zuwa gidajen mai da ke faɗin kasar nan. Dangoten ya...
Babban bankin Najeriya CBN, ya shawaci mutane musamman ma ƴan kasuwa da su rungumi taarin yin amfani da sabbin hanyiyin hadadar kudi domin kauce wa samun...
Fadar Shugaban Ƙasa ta soki tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar, bisa kalaman sa na cewar ’yan Najeriya na fama da yunwa da kuma tashin hankali,...
Tsohon Shugaban Ƙasar nan Goodluck Jonathan, ya isa birnin Accra, na Ƙasar Ghana, domin halartar taron Dumokaradiyya na Democracy Dialogue na 2025 da Gidauniyar sa ta...
Hukumar kare hakkin masu siye da masu siyar da kayayyaki ta jihar Kano watau Kano state consumer protection Council, ta gano jabun magunguna na Sama da...
Wasu ƴan bindga ɗauke da makamai sun afka wa garin Dogon Daji da ke yankin ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara, tare da hallaka hakimin garin....
Shugaban kasa Bola Tinubu zai dawo Najeriya yau Talata bayan kammala hutunsa a ƙasashen Birtaniya da Faransa. Ta cikin wata sanarwa da mai magana da yawunsa...
Mai martaba sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi ll, ya nada Malam Abubakar Abubakar, a matsayin sabon Dagacin garin Alajawa da ke karamar hukumar Bagwai Sarkin...
Majalisar dokokin jihar Kano ta buƙaci gwamnatin jihar da ta saka dokar ta-ɓaci kan masu kai yara musamman mata aikatau. Ɗan majalisar dokokin jihar Kano, mai...
A yau Asabar ne aka kammala gasar Karatun Alkur’ani mai girma ta kafar sadarwar zamani ta Tiktok, wadda fitacciyar ‘yar Siyasa Dakta Maryam Shetty, ta shirya...