Mataimakin Shugaban ƙasa Kashim Shettima, zai wakilci Shugaba Bola Tinubu a taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 80 da za a gudanar a New York daga...
Makarantar Prime College da ke Kano ta musanta cewa ta amince da sasanci a wajen kotu domin sake buɗe makarantar bayan taƙaddamar da ta shiga tsakaninta...
Gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara ya buƙaci al’ummar jihar da su ba shi haɗin kai wajen ciyar da jihar gaba ba tare da la’akari da bambancin...
Hukumar kula da sifurin jiragen kasa ta Njeriya NRC, ta buƙaci ma’aikatanta da ke aiki a layin jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna da su bi...
Gwamnatin jihar Sokoto ta dakatar da wasu shugabannin makarantu shida bisa zargin rashin bin doka da kuma karbar kudade ba tare da izini ba dangane da...
Rahotanni daga Arewa maso Gabashin Najeriya, sun nuna cewa, ƴan ta’addan ISWAP sun kai hari sansanin soji a garuruwan Banki da Freetown da ke kusa da...
Makarantar Prime College Kano, ta bayyana ƙin amincewarta da umarnin Hukumar kula da makarantu masu zaman kansu da na sa-kai ta jihar Kano PVIB na rufe...
Hakimin Gwarzo Kano Sarkin Dawakin Mai Tuta, Alhaji Muhammad Bello Abubakar, ya ce, samar da makarantun Islamiyya da kuma ingantattun malamai zai taimaka wajen tarbiyya da...
Shugaban mulkin sojin Sudan ya yi watsi da kiran da Amurka ta jagoranta na tsagaita wuta na wucin-gadi ta yadda za a ci gaba da tattaunawar...
Majalisar dokokin jihar Rivers ta buƙaci gwamnan jihar Similanayi Fubara ya aike mata da sunayen mutanen da yake son naɗawa a muƙamn kwamishinoni domin ta amince...