

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatin sa ta gano cewa ‘yan ta’adda suna amfani da haramtattun kudade da suke samu wajen hakar ma’adinai ba bisa...
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta bukaci masu harkar hada-hadar kudi a Najeriya musamman masu bankuna da...
Shugaban kungiyar kananan hukumomin Najeriya ALGON, Kolade Alabi, ya sake nanata bukatar samar da ‘yan sandan jihohi. Shugaban yayi wannan kira ne lokacin da ya jagoranci...
Hukumar dakile da abkuwar hadurra ta kasa (FRSC) shiyyar jihar Bauchi, ta tabbatar da mutuwar mutane uku sakamakon fadawa da motar da suke tafiya a ciki...
Gwamnatin Tarayya ta ce ba ta ba da izinin shigo da alluran rigakafin COVID-19 daga kamfanonin masu zaman kan su zuwa kasar nan ba. Ministan Lafiya...
Kotu ta yi hukuncin daurin rai-da-rai ga dan shekara 24 sakamakon safarar tabar wiwi A cewar alkalin kotun idan har ba a daukar irin wadannan tsauraran...
Babbar kotun tarayya da ke zaman ta anan Kano mai lamba uku karkashin mai shari’a Sa’adatu Ibrahim Mark, ta sanya ranar 19 ga watan gobe dan...
Wani mai shirya fina-finan Hausa a nan Kano Malam Aminu Saira, ya ce, idan har ana son gyara harkokin fina-finai to wajibi ne sai malamai da...
Sabon shugaban hukumar kwallon kafa ta Afirka Patrice Motsepe, ya ce, ya zama dole daya daga cikin kungiyoyin kwallon kafa na Afirka ya lashe gasar cin...
Ma’aikatar matasa da wasanni ta Najeriya ta amincewa hukumar kwallon kwando ta kasa NBBF da ta dawo cigaba da shirya gasar league ta maza da aka...