

‘Yan Bindiga sun hallaka wani dan Sanda mai mukamin Insfekta tare da raunata wasu guda uku a jihar Niger. Rahotanni sun tabbatar dacewar, ‘yan Bindigar sunyi...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnonin Arewa da su tattauna tare da kirkiro hanyoyin hadin gwiwa da jami’an tsaro da kuma jama’a, domin kawar da...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Gernot Rohr, ya ce, yana fatan dan wasa Victor Osimhen dake taka leda a Napoli zai...
Kotun majistiri mai lamba 8 da ke gyaɗi-gyaɗi ta kori ƙarar matar nan Fatima Hamza da ake zargi da kisan ƴar aikinta. Lauyan Gwamnati Muhammad Sani...
Mai horas da kungiyar kwallon kaga Enyimba, Fatai Osho, ya ce, yana da kwarin gwiwar kungiyar za ta zama kungiya ta farko a Najeriya da za...
An bude sabon Masallacin Kamsussalawati, a unguwar Rangaza Inkyan dake Layin Mai Garin Rangaza a Karamar hukumar Ungogo. Masallacin wanda wani matashi kuma dan Kasuwa, Alhaji...
Sabon kwamishinan ‘Yan Sandan jihar Kano Sama’ila Shu’aibu Dikko, ya ce, zasu fito da sabbin dabaru domin ganin zaman lafiya ya kara tabbata a jihar. Kwamishinan...
Shugaban hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano (KAROTA), Baffa Babba Dan Agundi, ya nemi afuwar matuka baburan adaidata sahu. Baffa Baffa ya ce...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da ƙudirin dokar tilasta gwaji kafin aure, don takaita yaɗuwar cututtuka. Majalisar ta ce, ta yi la’akari da yadda cututtukan...
Bayan da hukumar zaben jamhuriyar Nijar CENI ta ayyana Malam Bazoum Muhammed a matsayin wanda ya lashe zaben jamhuriyar Nijar da kuri’u sama da miliyan biyu...