Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ya yi matukar farin ciki da samun labarin sakin ‘yan matan sakandiren Jangebe da ke jihar Zamfara. Da asubahin yau...
Daya daga cikin jagororin ‘yan adawa a kasar Chadi ya zargi jami’an tsaro da kisan gilla ga iyalansa a birnin Ndjamena. Yaya Diallo wanda tsohon madugun...
Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa a jihar Sokoto sun kama wani gawurtaccen dillalin kwaya dauke da hodar iblis wato cocaine...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ta yi shirin daukar mataki na musamman wanda zai kawo karshen sace-sacen dalibai a kasar nan. Shugaban kasar wanda...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya ce ‘yan Najeriya za su yi matukar mamaki idan suka ji sunayen mutanen da ke da hannu wajen sace daliban...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya bukaci ‘yan Najeriya da su daina gaggawar sayen man fetur don tanadi sakamakon fargabar karin farashin man fetur da ake...
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da cewa a gobe Talata ne za ta karɓi kason farko na alluran rigakafin korona ta Oxford-AstraZeneca kimanin miliyan hudu. Sakataren Gwamnatin...
Ma’aikatar muhalli ta jihar Kano ta rufe kantin Jifatu da ke titin zariya road tare da cin tarar sa naira dubu dari 2. Kwamishinan muhalli Dakta...
Gwamnatin jihar Kano ta yanke tarar miliyan daya ga wani kamfanin sarrafa shinkafa a rukunin masana’antu da ke sharada anan Kano. Tarar ta su dai ta...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce kasar nan tana asarar gangan mai dubu dari biyu a duk rana sakamakon ayyukan barayin mai. A cewar kamfanin...