

S A Aminu Gurgu Mai Fulo ya kalubalanci shirin shinfida layin dogo daga Kano zuwa Niger da gwamnatin Shugaban kasa Buhari ke yi domin babu abunda...
Tsohon shugaban kunguyar Kwadago ta kasa kwamared Isa Tijjani yace janye yunkurin kungiyar kwadago ta kasa da suka yi baya bisa ka’ida kuma ya sabawa kundin...
Tashar Freedom rediyo tare da hadin gwiwar tashar Dala FM, sun gudanar da horar da ma’aikatan su domin sanin hanyoyin gudanar da ingantaccen aikin jarida don...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatar da kudirin kasafin kudin badi a zauren majalisar tarraya a mako mai zuwa. Shugaban majalisar Ahmad Lawan ne ya bayyna...
A baya bayan nan ne kungiyar ‘yan sintiri ta Vigilante tare da hadin gwiwar ‘yan sanda, suka gudanar da wani sumame a unguwar Kurna domin magance...
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC, ta ce, kasar nan ba za ta iya samar da wadataccen rigakafin cutar corona ba a wannan lokaci. Babban...
Kungiyar dattawan yarbawa zalla ta Afenifere da takwararta ta kabilar Igbo Ohaneze Ndigbo sun goyi bayan kalaman da mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo yayi a...
Gwamnatin tarayya ta ce nan ba da dadewa ba, za ta gina Katanga a gabar ruwan Kogin Kaduna domin dakile matsalar ambaliyar ruwa da ke addabar...
Gwamnatin jihar Niger za ta bude makarantun jihar a ranar hudu ga watan gobe na Oktoba domin kammala zangon karatu na uku na wannan shekara ta...
A jiya Litinin ne shugaban hukumar ICPC Farfesa Bolaji Owasanoye, ya bayyana cewar hukumar ta samu nasara a yakin da take da cin hanci da rashawa...