

Gwamnatin tarayya ta ce dubun matasa ne za su sami aikin yi bayan an sake gina dakunan wasannin kwai-kwayo na da’be. Ministan yada labarai Alhaji Lai...
A baya-bayan nan ne gwamnatin Kano ta sanar da cewa za ta kaddamar da shirin bayar da tallafi ga mata masu juna biyu da kananan yara,...
Bayan shafe watanni cikin dokar zaman gida sanadiyyar cutar Corona, yanzu haka tuni jama’ar masana’antar shirya fina-finan hausa ta Kannywood suka ce sun fara komawa ci...
Kungiyar likitoci ta Jihar Lagos ta ce daga gobe litinin za ta fara yajin aikin gargadi na kwanaki uku, bayan da gwamnatin jihar ta gaza cika...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta na Operation Hadarin Daji sun samu nasarar hallaka ‘yan bindiga da dama tare da lalata maboyarsu da ke dajin...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya magantu kan binciken da ake yiwa dakataccen mukaddashin shugaban hukumar EFCC Ibrahim Magu. Wata sanarwa da babban mataimakin shugaban kasar na...
Hukumar Kwallon kafa ta nahiyar Afirka CAF, ta saka ranakun da za ayi wasannin neman cancantar shiga gasar kofin duniya na mata ‘yan kasa da...
Shirin bunkasa noma da kiwo na jihar Kano, Kano state Agro Pastoral Development Project ,KSDAP, zai hada kai da cibiyar bunkasa samar da dabbobi da...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta janye jami’an tsaron da ke aiki a gidan dakataccen shugaban hukumar EFCC Ibrahim Magu da kuma wadanda ke bashi kariya. Rahotanni...
Gwamnatin tararraya ta kaddamar da karamin akwatin da za’a yi amfani shi wajen gano wanda ke dauke da cutar Korona da ake kira da RNASwift. Mukadashin...