

Hukumar dakile bazuwar cutuka ta kasa NCDC ta ce an samu karin mutane 389 dake dauke da cutar Covid-19 a sassa daban-daban na kasar nan. NCDC...
‘Yan Kasuwa sun bukaci gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, da ya duba dokar kulle na zaman gida tare da bada dama ga ‘yan Kasuwannin...
Hukumomin a jahar Damagaram sun kaddamar da fara feshin maganin rigakafin Covid-19 a cikin makarantun boko A sadiyar Litinin dinnan ne shugaban kwamitin yaki da wannan...
Wadannan wasu ne daga amsoshin tambayoyin ku da likitan mu Dakta Ibrahim Musa na asibitin koyawarwa na Malam Aminu Kano ya amsa muku ta shafin mu...
Al’ummar jamhuriyar Nijar sun bi sahun takwarorin su daga kasashen musulman duniya wajen shagulgulan salla karama. A jiya ne dai majalisar musulunci ta kasar ta fitar...
Kwamitin kar ta kwana kan yaki da cutar Corona a Kano ya bukaci kungiyoyin telolin da za suyi dinkin takunkumin fuska da Gwamnatin Kano ta bayar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da dage dokar kulle a karamar hukumar Ringim ta jahar jigawa sakamakon nasarar da ake samu wajen yaki da cutar a...
Hukumomi a jihar Jigawa sun tabbatar da samun karin mutane 14 da sakamakon gwajinsu ya nuna cewa suna dauke da cutar Coronavirus. Shugaban kwamatin dakile yaduwar...
Gwamnatin jihar Jigawa tace cibiyar gwajin cutar corona zata fara aiki daga ranar litinin mai zuwa a jihar. Kwamishinan lafiya na jihar kuma shugaban kwamatin karta-kwana...
Gwamnatin jihar Bauchi ta janye dokar kulle da zaman a gida da ta sanya a wasu yankunan jihar da aka samu bullar cutar Corona. Cikin wata...