

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da mutuwar mutane 18 sanadiyyar cutar Covid-19, wannan adadi dai ya zarce na wadanda cutar ta hallaka a birnin tarayya Abuja....
Gwamnatin jihar Jigawa tace almajirai 40 daga cikin gwajin 145 da ya fito ya nuna suna dauke da cutar Covid-19. Kwaminshinan lafiya na jihar Jigawa kuma...
Gwamnatin jihar Jigawa ta dinkawa Almajirai ‘yan asalin jihar da gwamnatoci wasu jihohi suka mayar mata dasu kayan sallah. Kwamishinan lafiya na jihar Jigawa Dr. Abba...
Gwamnatin jihar Jigawa ta tabbatar da shigar Cutar Coronavirus cikin ma’aikatan lafiya a wasu asibitoci biyu dake jihar. Kwaminshinan lafiya na jihar kuma shugaban kwamaaitin dakile...
Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta jihar Kanoano tace ma’aikatan su 18 ne suka kamu da cutar Covid-19 ba tare da sun sani ba a yayin...
Gwamnatin jihar Kano tace mutane 13 ne suka rasa ransu sanadiyyar annobar Covid-19 a jihar. A alkaluman ranar Laraba da ma’aikatar lafiya ta Kano ta fitar...
Hukumar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta ce yanzu haka mutane 3,145 ne suka kamu da cutar Covid-19 a kasarnan. A jadawalin lissafin wadanda...
Kungiyar Likitoci ta kasa reshen jihar Kano ta karyata labarin da ake yadawa cewa Likitoci za su tafi yajin aiki. Shugaban kungiyar Likitoci ta kasa reshen...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da cewa yanzu haka mutane 397 ne suka kamu da cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta wallafa...
Alkaluman cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC yace zuwa yanzu cibiyar ta yiwa mutane 19,512 gwajin cutar Covid-19 a sassa daban-daban na kasar. A...