A yau Juma’a 5/7/2019 tawagar farko ta ma’aikatan hukumar alhazan Najeriya NAHCON su ka bar gida zuwa kasar Saudi Arabia, dan fara karbar maniyata aikin hajin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake nada Abba Kyari a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa. Haka zalika Muhammadu Buhari ya kuma amincewa Boss Mustapha, ya...
Gwamnatin jihar Gombe ta bayyana rashin jin dadin ta kan matakin gwamnatin tarayya na dakatar da shirin samar da wuraren kiwo da kuma tsugunar da makiyaya...
Shugaban hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta kasa JAMB Farfesa Is-haq Oloyede yayi zargin daukar nauyin zanga-zangar adawa da ayyukan da hukumar ke aiwatarwa. Is-haq...
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa adadin kudaden da ake kashewa duk shekarar wajen shigo da madara da dangogin ta daga ketare ya tasamma Dala Biliyan daya...
Tsofaffin Shugabannin kwamitin riko na kananan hukumomin jihar Bauchi guda Ashirin sun gurfanar da gwamnan jihar Sanata Bala Muhammed gaban kotu bisa zargin sa da sallamar...
Kamfanin mai na kasa (NNPC), ya ce, masu fasakwaurin man fetur a kasar nan suna safarar sa zuwa kasashen Burkina faso da Mali da kuma Cote...
Wani fitaccen masanin tattalin arziki da muhalli a Jami’ar Bayero da ke nan Kano ya yi kira ga al’umma da su mai da hankali wajen tsaftacce...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi allawadai da hari ta sama da aka kai sansanin ‘yan gudun hijira da ke daf da birnin Tripolin kasar Libya...
Gwamnatin tarayya ta fara gudanar da tambayoyi ga mutanen da ake zargi suna da hannu cikin wata badakala wanda ta yi sanadiyar al’ummar kasar nan dubu...