

Gobara data tashi a sharkwatar rundunar yan sanda ta Bompai, karamar hukumar Nasarawa a jihar Kano ta yi sanadiyar lakume kadarorin miliyoyin nairori. Wani shaidan gani...
Wanda aka kama din dai ana zarginsa da damfarar wasu mutane. Kwamandan ya ce shekara guda kenan ana neman mai laifin da aka kama. Wanda ake...
Kamfanin Mai a Nijeriya zai fara hakar rijiyar mai a Jihar Nassarawa. Shugaban Kamfanin Malam Mele Kyari ne ya bayyana hakan. Anasa ran fara hakar rijiyar...
Mata sa zasu iya shiga matsala sakamakon karin kudin makaranta. Da gwamnatin tarayya tasan matsalar da karin kudin nan zai jawowa kasar nan da bata yi...
Yawan haihuwar da aka samu a jihar Kano ya karu daga dubu sittin da tara zuwa dubu tamamin da uku daga karshen watan disamba zuwa Junairu....
Tawagar direbobin tirela sun rufe hanyar Kaduna zuwa Kano sakamakon zargin kashe musu dan uwansu da wani jami’in soja ya yi a wajan wani shinge. Sai...
Tsohon hadimi na musamman ga gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje Alhaji Sani Mohammed, wanda akafi sani da Sani Rogo ya bar jam’iyyar APC. Rogo ya...
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki yankin Oluwalose dake Okolowo’n jihar Kwara, inda sukai awon gaba da mazauna yankin da daama. Rahotannin sun tabbatar da cewa...
Yayin da aka fara gudanar da gasar cin kofin Firimiya ta Najeriya NPFL ta kakar wasanni ta 2022 zuwa 2023 a ranar Lahadin da ta gabata,...
Farfesa Shehu Alhaji ya musanta zargin yin sama da fadi na miliyoyi Farfesa ya zargi mambobin ASUU da kitsa masa manakisa. Tsohon shugaban jami’ar kimiyya da...