‘Yan bindiga sun sace wasu jami’an hukumar kula da lafiya a matakin farko na jihar Nassarwa guda uku. Mai Magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar...
Shugaban kasa Muhammadu Buharin ya yi ganawar sirri da jagoran jam’iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu a jiya Laraba a fadar sa da ke Abuja. Jagoran jam’iyyar...
Rundunar sojin kasar nan ta ce yayin jana’izar manjo janar Idris Alkali mai ritaya za ta gudanar da faretin ban girma da ta sabayi ga manyan...
Najeriya ta sauko matsayi na 146 daga matsayin da ta ke na 145 a shekarar da ta wuce, a jerin kasashen duniya da aka fi saukin...
Majalisar dokokin jihar Kano ta tabbatar da aikawa da wasikar gayyata ga gwamna Abdullahi Umar Ganduje da ya gurfana gaban kwamitin binciken wasu faifan video da...
Ministan sufuri Rotimi Amaech yace bai ji dadin yadda dan kwangilar dake aikin gina layin dogo da ya tashi daga Lagos zuwa badin yake gudanar da...
Shugaban kasa Muhamadu Buhari ya taya zababan shugaban kasar Brazil Mr Jair Bolsonaro murna bisa nasarar da ya yi a zaga yi na biyu na babban...
Hukumar bada agajin gaggawa ta kasa NEMA ta ce ta karbi akalla mutane 141 ‘yan asalin kasar nan daga kasar Libya, ciki har da mata 11...
Shugabar kasar Canada Ms Julie Payette ta isa jihar Lagos don gudanar da aiki da zimmar kara karfafa danganta ta fuskar tsaro. Rahotanni sun bayyana...
Kungiyar Kwadago ta Kasa NLC ta ce har yanzu tana kan bakanta na tsunduma yajin aikin gama gari a ranar 6 ga watan Nuwamban gobe, matukar...