Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kowane Gauta

Buhari ya dawo da Najeriya yadda take a baya – Rabiu Danshayi

Published

on

Rabiu Muhammad Danshayi daga jam’iyyar PDP kalubalantar gwamnatin shugaban kasa Buhari yayi bisa yadda yayi ikirarin cewa gwammatin ta Gaza biyawa talakawanda suka zabeta alkawuran da tayiwa talaka.

Rabiu Muhammad ya bayyana hakan ne ta cikin shirin kowane Gauta na Freedom Radio, yana mai cewa dole ne a tausayawa talakawa musamman a wannan lokaci bisa mawuyacin halinda suka tsinci kansu na kuncin rayiwa.

Rashawa: Mataimakin gwamnan Kano ya faɗa komar zargi

Buhari ya fitar da jadawalin shirin rage radadi ga ‘yan Najeriya

Yana mai cewa wannan gwamnatin ta Shugaba Buhari ta gaza magance suka matsalolin da al’ummar kasa ke ciki musamman na tsadar kayan abinci da sauran kayayyakin da mutane ke amfani dasu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!