

Ministan birnin tarayya Abuja Muhammad Bello ya ba da umarnin haramta yin sallar idi a babban masallacin idi da ke titin Umaru Yar’adua da ke birnin...
Jagoran ɗarikar Tijjaniya na duniya Sheikh Muhammadul Mahi Inyass, ya tabbatar wa Sarkin Kano na goma sha hudu a daular fulani, Malam Muhammadu Sanusi na biyu...
Wata hadakar jami’an tsaro na haɗin gwiwa tsaƙanin ƴan sanda sojoji da sauran jami’an tsaro na sa kai, sun samu nasarar ceto mutane 30 wadanda ƴan...
Rahotanni daga birnin Qudus na cewa da safiyar ranar litinin sojojin Isra’ila sun sake kai sumame masallacin Al-Aqsa tare da tarwatsa dubban Palastinawa da ke ibada...
Mafi-akasarin limaman masallatan sun mayar da hankali ne kan batun zakkar fidda kai, wadda ake fitarwa a cikin kwanakin karshe na watan Ramadan. A hudubarsa,...
Sana’ar dinki na daya daga cikin sana’o’i da matasa ke yi a fadin duniya, wadda a wannan lokaci na watan Ramadan aka fi yin ta fiya...
Kwalliya na daya daga cikin muhimman abubuwan da jama’a ke tunkara gadan-gadan da zarar an kammala azumin watan Ramadan domin bikin sallar idi. Kwalliyar ta...
. Tsohuwar ministar harkokin mata ta Najeriya, Hajiya Aisha Jumamai Alhassan (Mama Taraba) ta rasu bayan fama da jinya. Rahotanni sun ce Aisha Jummai Alhassan ta...
Daya daga cikin fitattun malamai da ke koyarwa a masallacin harami da ke Makkah, Sheikh Abdul Rahman Al I’jlaan ya rasu. Sheikh Abdul Rahman Al I’jlaan...
Dagacin Sharada Alhaji Ilyasau Mu’azu Sharada ya bukaci al’ummar musulmi da su sadaukar da wani bangare na dukiyarsu domin tallafawa mabukata. Alhaji Ilyasu Mu’azu Sharada ya...