Limamin Masallacin Juma’a na Usman Bn Affan dake kofar Gadan Kaya cikin karamar hukumar Gwale nan Kano, Dakta Aliyu Yunus, ya ce annoba gaskiya ce domin...
Limamin Kano Farfesa Sani Zahraddin ya yi kira ga al’umma da su ci gaba da yin adduar samun dauwamammen zaman lafiya a Jihar Kano da ma...
An haifi Sheikh Ja’afar Mahmoud Adam a garin Daura, a shekara ta 1962 ko da yake wani lokacin Yakan ce 1964. Marigayi Sheikh Ja’afar ya fara...
Na’ibin limamin masallacin Juma’a na Zam-Zam dake unguwar Hotoro, Malam Umar Mukhtar Hotoro, ya yi kira da jan hankalin al’umma wajen ci gaba da siffantuwa da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce nan bada jimawa da zarar wucewar annobar Covid-19 za ta shirya wata gagarumar Mukabala a tsakanin bangarorin addini dake jihar, domin...
Gwamnatin kasar Saudia, ta bude ofishin karbar fasfo a filin jirgin sama na Sarki Abdul Aziz, dake birnin Jeddah don shirin duba biza ta masu aikin...
Gidauniyar Sheikh Karibullah Nasiru Kabara, ta gudanar addu’a ta musamman dangane da cutar Corona Virus , da ta addabi al’ummar duniya baki daya. Taron addu’ar ya...
Fitaccen malamin addinin musulunci a Najeriya Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana wasu matakai hudu matsayin, hanyoyi kaifiyyan da za a bi kan annobar Coronavirus. Malam...
Hukumomi a kasar Saudia Arabia, ta karkashin ma’aikatar aikin hajji, ta sanar da cewar zata biya al’umma kudin biza da takiti da ‘yan sauran kunji kunji...
Sashen kula da manyan laifuka na hukumar Hisbah ta jihar Kano (ICD) ya ce daga farkon watan Janairu zuwa watan Disambar shekara ta 2019 da muke...