

Gwamnan jihar Kaduna Nasir el-Rufai ya yi kira ga hukumar shirya jarabawa ta JAMB, da su daina bawa ƴan Arewa fifikon maki. Gwamnan yace tun bayan...
Kungiyar Malaman Jami’oin kasar nan ASUU ta ce kwanaki biyu da karewar wa’adin data bawa gwamnatin tarayya na tafiya yajin aikin data kuduriyi, idan bata biya...
Gwamnatin tarayya ta ce, nan ba da jimawa ba babban bankin kasa CBN zai saki kuɗaɗen ƙungiyar malaman jami’o’i a ƙasar nan. ƙaramin ministan ilimi Emeka...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙara wa’adin mako guda kan hutun da ta bai wa daliban makarantun firamare da sakandire a faɗin jihar. Kwamishinan ilimi na jihar...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta ce, a shirye ta ke ta sake tafiya yajin aiki. Shugaban ƙungiyar Farfesa Emmanuel Osodeke ne ya bayyana hakan...
Ma’aikatar ilimin Najeriya ta ce labarin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa jihar Bauchi ita ce ke kan gaba da adadin yaran da basa...
Ministan kimiyya da fasaha da kuma kirkire-kirkire na Najeriya, Dakta Ogbonnaya Onu ya bukaci masu fasahar kirkire-kirkire dasu zage damtse don gina tattalin arzikin kasar nan...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce, ta fara kwaso ɗalibai ƴan asalin jihar da ke karatu a jami’ar Jos da sauran kwalejojin ta zuwa gida. Shugaban hukumar...
Gwamnan jihar Jigawa Muhammadu Badaru Abubakar ya dauki nauyin ɗalibai 210 zuwa Sudan don ƙaro karatu kan aikin likitanci. Mataimakin gwamnan, Alhaji Umar Namadi ne ya...
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya sake naɗa Farfesa Ishaq Oloyede a matsayin shugaban hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun Ƙasar nan JAMB. Wannan na cikin wata...