

Gwamnan jihar kaduna Malam Nasir El-rufa’i ya ce, ƙasar nan za ta iya fuskantar yanayi irin wanda Afghanistan ta fuskanta a baya-bayan nan. Gwamna El-rufai ya...
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe shugaban kungiyar Miyatti Allah na karamar hukumar Lere a jihar Kaduna Alhaji Abubakar Abdullahi Dambardi. Wannan na...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta samu nasarar cafke ‘yan bindigar da suka yi garkuwa da daliban makarantar Greenfield da kuma na Bethel Baptist da ke...
‘Yan sandan Jihar Kaduna sun samu nasarar kashe wani gawurtaccen dan bindiga da ya addabi matafiya a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja. Mai magana da yawun...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta yi nasarar kama wasu mutane biyu da ake zargi da kisan Abdulkarim Na-Allah, babban da ga Sanata Bala Ibn Na’Allah....
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta tsige shugaban masu rinjaye na majalisar Alhaji Mohammed Inuwa da ke wakiltar karamar hukumar Doka da Gabasawa. Hukuncin hakan ya biyo...
Gwamnatin jihar Kaduna, ta sanar da cewa bata da nufin dakatar da layukan sadarwa, kamar yadda ake ta yaɗa jita-jitan cewa zata aiwatar da hakan. Hakan...
Gwamnan jihar Kaduna Nasir el-Rufai ya yi kira ga hukumar shirya jarabawa ta JAMB, da su daina bawa ƴan Arewa fifikon maki. Gwamnan yace tun bayan...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kaduna ta dage zaben shugabannin kananan hukumomi da kansiloli. Shugabar hukumar Saratu Audu ce ta sanar da dage zaben...
Gwamnatin jihar Kaduna ta haramta shigowa ko fitar da dabbobi daga jihar zuwa wasu jihohin dake kasar nan. Hakan na cikin wata sanarwa da kwamishinan al’amuran...