Kungiyar Likitoci ta kasa reshen jihar Kano ta ce za ta ci gaba da aiki tukuru wajen ceto rayukan al’umma musamman a wannan lokacin da ake...
Shugaban Kwalejin koyar da aikin tsafta ta Jihar Kano School of Hygiene Dakta Bashir Bala Getso, ya bayyana cewa cutar Corona ta samo asali ne daga...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin rufe dukkan Tsangayun karatun alkur’ani da makarantun Islamiyya dake fadin jihar don kaucewa annobar Coronavirus. Shugaban hukumar Tsangayu da makarantun...
Hukumar makarantar Islamiyya ta Tahfizul Qur’an dake unguwar Daneji a Kano ta rufe makarantar a ranar Asabar saboda fargabar annobar Coronavirus. Sakataren makarantar Dakta Ahmad Abdullahi...
Kungiyar bada agajin gaggawa ta RED CROSS tayi kira ga al’ummar kasar nan dasu kara kaimi wajen kula da tsaftar muhallin su domin kare kansu daga...
Kungiyar likitoci ta kasa ta bukaci mambobin ta da suka tsunduma yajin aiki da su koma bakin aikin su don taimakawa wajen yaki da yaduwar cutar...
Yayin da ake ci gaba da zaman fargaba sakamakon ci gaba da yaduwar cutar Corona, rahotanni sun ce, masu zuba jari sun yi asarar naira biliyan...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta gano maganin cutar Coronavirus da ta addabi al’umma a sassa daban-daban na duniya. Babban kwamandan hukumar Hisbah Sheikh...
Asibitin koyarwa na Jami’ar Jos ya ce a cikin mutane dari dake kasar nan mutun ashirin daga cikin su na dauke da ciwon hanta ba tare...
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya ce bullar cutar Corona ta kara kawo tabarbarewar tattalin arziki a kasa musamman a bangaren samar da danyan man fetur. Buhari...