Hukumar kididddiga ta kasa (NBS), ta ce adadin tataccen man fetur da kasar nan ta shigo da shi daga ketare a shekarar da ta wuce ya...
Rundunar sojin kasar nan ta ce ta kai samame ofisoshin jaridar jaridar Daily Trust da ke Maiduguri da Abuja ne da nufin gayyatar ‘yan jaridun kamfanin...
Babban hafsan tsaron kasar nan Laftanar janar Tukur Buratai ya nada sabbin manyan kwamandoji da ke bada umarnin ga rundunonin hukumar na musamman wadanda ke yaki...
Fadar shugaban kasa ta musanta batun da ke yawo cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bada Umarnin kamawa tare da gurfanar da shugaban hukumar kwallon kafa...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta kasa JAMB ta ce ta shirya tsaf don fara fitar da kundin bayanan yadda ta ke kashe kudaden ta,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce, tashin hankalin da aka shiga a kasar Libya na daya daga cikin dalilan da suka sa ake samun tashin hankali...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci jama’ar jihar da su rika kula da yadda su ke mu’amala da wuta a wannan lokaci na hunturu don kaucewa hadarin...
Gwamnatin tarayya ta ce manufar kiran taron tattaunawa da kungiyoyin kwadago da za a yi a gobe juma’a shi ne domin, domn dakile barazanar shiga yajin...
Kungiyar malaman jami’o’I ta kasa ASUU ta ce yajin aikin da da take yi a yanzu da ya shiga sati na bakwai, sun tsundumane saboda girmama...
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta ce shekarar 2018 shekara ce da ma’aikatan kasar nan suka sha tsananin azaba, sakamakon gazawar gwamnatin tarayya wajen tabbatar da...