Ƙungiyar ‘yan fansho ta jihar kano ta zargi ƙananan hukumomi da hukumar ilimin bai ɗaya ta jihar SUBEB da cinye kuɗaɗen fansho. A cewar kungiyar sama...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan dokar karin kwarya-kwaryar kasafin kudi ta 2021. Kwarya-kwaryar kasafin da yawan su ya kai sama da naira biliyan...
Gwamnan jihar Zamfara Mohammed Matawalle, ya yi gargadin cewa ‘yan ta’adda da ke addabar yankin Arewa maso Yammacin Nijeriya za su iya mamaye kasar nan baki...
Gwamnatin jihar kano ta ce, ta samar da cibiyoyi kula da lafiya a matakin farko sama da dubu daya musamman a yankin karkara don samar da...
Gwamnatin Babban Birnin Tarayya Abuja na cigaba da wayar da kan al’umma game da barkewar cutar amai da gudawa da tayi kamari a yanzu. Ministar Babban...
Lauyan Malam Abduljabbar Kabara Barista Rabiu Shu’aibu Abdullahi ya tabbatar da cewa malamin bashi da lafiya yanzu haka da yake tsare a gidan gyaran hali. Sai...
Tsohon Shugaban Kasa, Janar Abdulsalami Abubakar ya bukaci bata-gari da masu garkuwa da mutane dasu tuba domin baiwa al’umma damar cigaba da gudanar da ayyukan su...
Ministan samar da Wutar lantariki, Sale Mamman yace nan bada jimawa ba wutar zata wadata ga al’ummar Najeriya baki daya. Sale Mammam ya bayyana hakan ne...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa (FRSC) ta ce mutum 10 sun rasa ransu a ranar Talata 20 ga watan Yuli a jihar Kwara sakamakon afkuwar...
Babban Sakatare a ma’aikatar lafiya a jihar jigawa yace sama da mutane Talatin da Bakwai ne suka rasa rayukansu a dalilin bullar cutar amai da gudawa...