Majalisar malamai ta ƙasa reshen jihar Kano ta yi Alla-wadai da yunƙurin wasu malamai na shirya maƙarƙashiyar tunɓuke shugabanta Malam Ibrahim Khalil. Hakan na cikin wata...
Sojojin Guinea a yau Lahadi 05 ga watan Satumbar shekarar 2021 sun ce sun karbe ikon gwamnati tare da dakatar da Tsarin Mulki. Kanal Mamady Doumbouya...
Rundunar ƴan sandan jihar Neja ta tabbatar da sace hakimin Wawa Dakta Mahmud Aliyu, a karamar hukumar Borgu ta jihar. Jami’in hulda da jama’a na rundunar...
Darakta kuma mai bada umarni a masana’antar Kannywood ya ce, tuni harkokin masana’antar suka faɗi ƙasa warwas dalilin rashin kyakkyawan shugabanci. Falalu Ɗorayi ne ya bayyana...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya gargadi al’ummar jihar da kar su zaɓi tumun dare. El-rufai ya bayyana hakan, a zantawarsa da Freedom Radio jim...
Tawagar jihar Kano data kunshi ‘yan wasan Kwallon hannu da ta Kwando sai zari ruga da Volleyball da Kwallon kafa a wasannin matasa na fitar da...
Gamayyar kungiyoyin ma’aiktan lafiya na Najeriya JOHESU sun bawa gwamnati wa’adin kwanaki 15, kan ta biya musu bukatun su ko su tsunduma yajin aikin sai Baba...
Gwamnatin tarayya ta bada umarnin rufe layukan sadarwa a fadin jihar Zamfara, domin bawa jami’an tsaro damar fatattakar ‘yan ta’addan da suka damu jihar. Hakan na...
Gwamnatin tarayya ta ce ta yi duk mai yuwuwa wajen ganin ta rarrashi kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta kasa NARD kan su janye yajin aikin...
Mafarauta sun kashe kimanin ‘yan bindiga 47 da ke addabar Yankin Shiroro a jihar Neja. Mafarautan, sun sami nasarar kashe ‘yan bindigar ne tun a ranar...