

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bukaci Sojoji da su sake bude sansanin sojojin ruwa na Baga domin tabbatar da an bai wa manoma damar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya naɗa tsohon babban hafsan sojan ƙasa na ƙasar nan, laftanal janar Tukur Yusuf Buratai a matsayin jakadan Najeriya a ƙasar jamhuriyar...
Jami’an tsaro sun garzaya da tsohon ɗan majalisar wakilai mai wakiltar ƙananan hukumomin Ɓagwai da Shanono Faruk Lawan, zuwa gidan yarin Kuje da ke birnin tarayya...
Gwamnatin tarayya ta ce dakatarwar da ta yiwa kamfanin Twitter daga aiki a Najeriya ya dace da dokokin kasar nan. Ministan yada labarai da raya al’adu...
Wata babbar kotun birinin tarayya Abuja da ke da zama a unguwar Apo, ta yanke hukuncin ɗaurin shekaru bakwai a gidan yari ga tsohon ɗan majalisar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nemi majalisar dattijai da ta sahalewa da kudirin da ya aike mata na karin kwarya-kwaryar kasafin kudin bana. Shugaban majalisar dattaijai...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da bukatar tattaunawa da kamfanin Twitter ya bukata kan batun dakatar da ayyukan sa a Najeriya. Shugaba Buhari ya bada...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta da ke sintiri a kan hanyar Mokwa zuwa gadar Jebba sun samu nasarar cafke wani ‘dan. Sojojin sun cafke...
Majalisar dattijai ta amince da nadin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wa Manjo Janar Farouk Yahaya a matsayin babban hafsan sojin kasa na Najeriya....
Shugaban hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA Burgediya janar Muhammad Buba Marwa mai ritaya, ya yi kira ga iyaye a ƙasar...