Kwamitin tsaftar muhalli na ƙarshen wata-wata da gwamnatin Kano ta kafa ya cafke ɗan wasan kwaikwayon nan Mustapha Musty wanda aka fi sani da Naburaska. An...
Ƙungiyar kwadago ta Jihar Kano ta umarci mambobinta su tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga ranar litinin mai zuwa har sai sunji sanarwa daga...
Shalkwatar tsaron kasar nan tace wani guda daga cikin manyan kwamandojin kungiyar boko Haram ya mika kansa ga shalkwatar tasu tare da matansa guda hudu bayan...
Kungiyar masu harhada magunguna ta kasa ta ce an samu karuwar shigo da magunguna zauwa Najeriya daga kasashen China da India da kudin su ya kai...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da ci gaba da ginin wasu masallatan juma’a guda biyu akan kudi naira miliyan sha uku tare da gyaran gadar da...
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa NAHCON ta Bayyana cewa zata bayar da horo ga ma’aikatan dake hukumar jin dadin alhazai na jihohin kasar nan....
Sakomakon ayyana zanga zanga da kungiyar kwadago ta NLC da takwarata ta TUC suka shirya yi a ranar Litinin mai zuwa, kungiyar Gwamnonin kasar nan sun...
A yau ne za a sake bude ofishin jakadancin kasar nan a kasar Canada sakomakon kulle shi da aka yi sakamakon annobar Covid 19. Rahotani sun...
Kotun Kungiyar kasashen yammacin Afirka ta ECOWAS za ta fara sauraren karar juyin mulkin da sojoji suka yi wa tsohon shugaban kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita...
Kwamitin bibiyar al’amuran da suka shafi auratayya ta Jihar Kano ya ce hakkin miji ne ya bai wa matarsa cikakkiyar tarbiyya bayan aure. Sakataren kwamitin Farfesa...