Gwamnatin Kano ta ce zata maida hankali wajen samar da gidaje a jihar nan. Sabon kwamishinan gidaje da sufuri na jihar Kano Barrister Musa Abdullahi Lawan...
Wani likitan masu fama da cukar sukari ya bayyana cewa karancin sinadarin da ke taimakawa jikin dan Adam wajen samar da ingantaccen suga a jiki na...
Ministar kudi, kasafin da tsare-tsare ta kasa, Hajiya Zainab Ahmed, ta ce har yanzu gwamnatin tarayya ba ta yi isasshen aikin kan ayyukan titin ba. Ta...
Majalisar yara ta kasa tace majalisar tana yaki da safarar yara zuwa wasu garuruwan da nufin yin aikatau. Shugabar kwamitin kare hakkin yara ta majalisar Aisha...
Wani bincike da a baya-bayan nan aka gudanar ya bayyana cewa hukumar kashe gobara a jahohin kasar nan na fama da rashin wadatattun kayayyakin aikin da...
A baya bayan nan ne wata kungiyar majalissar dinkin duniya dake lura da abinci da hakar noma da ake kira da “The food and agriculture organization”...
A kwanakin baya an samu labarin ‘yansanda da ake zargin sun daki wani matashi da dukan yayi sanadiyar rasa ransa, yayin da aka gurfanar da wadanda...
Bayan umarni da Gwamnatin jihar Kano tayi akan kulle dukkan gidajen Marin da yake fadin jihar Kano hakan ya jawo ce-ce-ku-ce da kuma kace-nace tsakanin al’ummar...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bai wa kwamitinta da ke kula da kasafin kudi wa’adin daga nan zuwa ranar goma sha bakwai ga watan gobe na...
Wasu ‘’Yan garkuwa sun sace wani dan jarida da ke aiki da gwamnatin jihar Borno, Abdulkarim Haruna. An dai sace wannan dan jarida ne a...