A satin da muka yi bankwana da shi ne zaki ya balle daga kejinsa a gidan ajiye namun daji na jahar Kano, kafafan yada labarai da...
Shi wannan zaki dai ana zaton yunwa ce ta sa yayi bore domin kuwa a lokacin da aka kai shi jihar Nassarawa domin yin bajin kolin...
A yayin da aka samu nasarar komawar Zakin nan Kejin sa da kan sa da safiyar yau. Al’amuran sun fara komawa dai-dai a cikin gidan adana...
A safiyar yau ne wasu matasa suka gudanar da zanga-zanga akan titi Minna –Suleja a jihar Nija dangane da yanayin titinunasu suka shiga Matasan sun kalubalence...
Gamayyar kunigiyo masu zaman kansu a nan jihar Kano sun gudanar da zanga-zangar lumana yau juma’a a nan Kano domin nuna takicinsu kan yadda yan jaridu...
Gwamnatin tarayya da jihohi da kananan hukumomi sun kasafta naira biliyan dari shida da casa’in da uku da miliyan dari biyar da ashirin da tara a...
Gwamnatin tarayya ta ce ta cimma yarjejeniya da gamayyar kungiyoyin kwadagon kasar nan game da yadda za a aiwatar tsarin biyan mafi karanci albashi ga ma’aikatan...
An fi lura da cewa, iyaye mata ke dorawa ‘yara talla musammama ‘yan-mata, ba tare yin la’akari da lokutan zuwa makaranta ba, wanda hakan ke baiwa...
A kwanakin nan ministan ayyukan gona Alhaji Sabo Nanono yace a Najeriya, ba’a yunwa kuma abincin Naira talatin ya ishi dan Najeriya yaci ya koshi....
Babbar kotun jiha mai lamba 8 karkashin mai shari’a justice Usman Na’abba ta sanya ranar 14 ga watan gobe domin sauraran martani daga bakin wani lauya...