A kwanakin nan ministan ayyukan gona Alhaji Sabo Nanono yace a Najeriya, ba’a yunwa kuma abincin Naira talatin ya ishi dan Najeriya yaci ya koshi....
Babbar kotun jiha mai lamba 8 karkashin mai shari’a justice Usman Na’abba ta sanya ranar 14 ga watan gobe domin sauraran martani daga bakin wani lauya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce, za ta yi duk me yiwuwa wajen ganin ta ceto sauran yaran nan talatin da takwas wadanda ake zargin...
Mai dakin shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari ta nemi afuwan ‘ya’yanta da iyalanta da kuma ‘yan uwa da abokan arziki dama al’ummar kasar nan baki daya...
A wani mataki da ake gani yunkuri ne na rage kudade da gwamnati ke kashewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da fitar da wasu sababbin...
Bincike ya nuna cewa, sojojin baka wasu mutane da ke shiga kafafen yada labarai don furta kalaman adawa ga abokan hamayyar musamman shirye-shiryen siyasa da nufin...
Rahotanni sun bayyana cewar,Kotun majistret mai lamba 15 karkashin mai sharia Muntari Garba Dandago ta aike da wata mata mai suna sadiya Haruna gidan gyaran hali....
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewar, nan bada jimawa ba zata aike da kudirin doka ga majalisar dokoki ta jihar don fafa shirin bada ilimi kyauta...
An dai fara gudanar da bikin ranar abinci ta duniya a shekarar 1945, da nufin wayar da kan al’umma a fadin duniya, irin matakan da suka...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Kano, ta bayyana cewa za ta gudanar da wani gagarumin taron adduoi daga ranar 25 zuwa 30 ga wannan wata...