A jiya Talata ne Yan fashi suka kaiwa shugaban kungiyar yan kwadago ta kasa reshen jihar Benue Godwin Anya hari a dai-dai lokacin da kungiyar ke...
Tsohon shugaban kotun daukaka kara Galadiman katsina kuma hakimin Karamar Hukumar Malumfashi Mai Shari’a Mamman Nasir ya tsallake rijiya da baya a jiya litinin daga hannun...
Kungiyar kwadago zata ci gaba da ganawa da gwamnantin tarayya a yau litinin kan batun mafi karancin albashi bayan ganawar da suka yi a ranar juma’ar...
A jiya Juma’a rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kashe mayakan kungiyar Boko Haram su 6 a yayin wani simame da rundunar ta kai, da nufin...
Hukumar gudanarwar asibitoci ta jinahr Kano ta gargadi dukkanin asibitocin gwamnatin jihar da su daina ajiye kudi a asibitin, maimakon hakan ko yaushe su rika kaiwa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi wata ganawar sirri da babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Ibrahim Idris yau juma’a, a fadar Villa da ke Abuja. Rahotanni sun...
A yanzu haka ana dakon abin da ka iya kasancewa a cikin rundunar yan sanda ta kasa, sakamakon kammalar lokacin ritayar babban sefeto yan sandan kasar...
Kamfanin mai na kasa NNPC, ya ce, adadin danyen man da kasar nan ke fitarwa a duk rana a cikin shekarar da ta wuce, ya karu...
A jiya Talata, kakakin rundunar sojan kasar Masar ya bayar da sanarwar, sojojin ruwan kasar sun isa kasar Saudiyya, domin hadin gwiwa da takwarorinsu na kasashen...
Kungiyar gwamnoni ta kasa ta nuna rashin jin dadin ta kan abin da ta kira kalaman karya da ake yadawa a kanta na cewar gwamnonin kasar...