Rudani ya kunno kai tsakanin Rundunar Sojin kasar nan da ta ‘yan-sanda kan ko waye yake da alhaki bisa sace ‘yan matan Makarantar Kimiyya da Fasaha...
Babban jakadan Najeriya a kasar China Mista Wale Oloko, ya ce ‘yan Najeriya da dama na daure a gidajen yari daban-daban a yankin Guangdong saboda samun...
Gwamnatin Kano ta sake jadada kudirin ta wajen samar da hanyoyi a cikin jihar nan. Kwamishinan ayyuka, gidaje da sufuri Injiniya Aminu Aliyu ne ya bayyana...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata dau matakai tsaurara kan duk wanda ta sake kamawa da bujirewa na kin tsaftace muhallansu ko harabar sana’arsu. Babban Sakataren...
A kalla mutane hudu ne suka rasa rayukan su a jihar Neja sakamakon barkewar cutar sankarau. Kwamishinan lafiya na jihar Dr Mustapha Jibril ne ya...
Akalla awanni tara hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa ta kwashe tana tambayoyi ga tsohon babban hafsan sojin kasa na kasar nan Laftanal...
Kungiyar kasashen rainon ingila, Commonwealth, ta nada tsohuwar ministar kudi Misis Ngozi Okonjo Iwela, a matsayin babban jami’a a sakatariyar kungiyar. Wannan na kunshe ne...
Asusun kula da kananan yara na majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya sanya Najeriya a matsayi na 11 cikin kasashen Duniya da ake samun mace-macen jarirai a...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wata ganawa ta musamman da jagororin Dattijan Jihar Katsina a gidansa na Daura dake jihar ta Katsina. Shugaba Buhari ya...
Babban Bankin Najeriya CBN ya ce sama da manoma dubu dari biyu da hamsin ne suka karbi naira biliyan 55 a tsakanin shekaru biyu domin aiwatar...