Ga farashin kayayyakin abinci wanda hukumar karbar korafe-korafe da yaki da hanci da rasahawa ta jihar Kano karkashin jagorancin Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado ta dauke...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci jama’ar jihar da su yi watsi da wata sabuwar kalandar jadawalin karatun firamare da sakandire ta bogi da ke yawo tsakanin...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin rufe Kwalejin Fasaha ta Bagauda nan take. Kwamishinan ilimin jihar Alhaji Sanusi Sa’idu Ƙiru ne ya sanar da hakan ta...
Rundunar ‘yan sandan Kano ta kama wasu matasa sama da ashirin da ta ce suna fashin wayoyin jama’a. A cewar rundunar matasan sun fake da...
Runduna ta uku ta sojin kasar nan da ke barikin Bukavu anan Kano ta samu sabon babban kwamanda wanda ya kama aiki a ranar juma’a da...
Ƙanƙara ɗaya ce daga cikin abubuwan da ake buƙata a wannan lokaci na azumin watan Ramadan don sanyaya maƙoshi a lokacin buɗa baki musamman ma yadda...
Allah ya yiwa sabon mataimakin shugaban ƙaramar hukumar Ungogo da ke Kano Alhaji Abdulllahi Ɗantalata rasuwa. Shugaban ƙaramar hukumar Engr. Abdullahi Garba Ramat ne ya sanar...
Rahotanni daga garin Zaria na cewa wasu ƴan bindiga sun kai hari a unguwar Low Cost, cikin daren jiya Lahadi inda suka yi garkuwa da mutane....
KARIN BAYANI AKAN LOKACIN JANA’IZAR MAI BABBAN DAKI Dangane da sanarwa data gabata a game da lokacin jana’izar marigayiya Mai Babban Dakin Kano, an sami karin...
Jami’an hukumar kula da gidan gyaran hali ta kasa (NCS) a Kano sun kama wani jami’in hukumar da ake zargin sa da safarar miyagun kwayoyi da...