Gwamnatin Kano ta yi martani game da ƙorafin na Ja’afar Ja’afar. Bayan da Freedom Radio ta tuntuɓe shi game da lamarin Kwamishinan yaɗa labarai na Kano...
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta cafke mawaƙin yabon nan Malam Bashir Ɗandago. Shugaban hukumar Isma’ila Na’abba Afakalla ne ya bayyana hakan ga Freedom Radio. Afakalla...
Lauyan nan Barista Ma’aruf Yakasai ya janye buƙatar dakatar da Muƙabala da ya nemi kotu ta yi a kwanakin baya. A baya dai Barista Yakasai ya...
Hukumar yaki da sha da safarar miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Kano ta gano wani manomin tabar wiwi da gonar da ake nomata a...
Ɗaya daga cikin dattawan ƙasar nan Alhaji Bashir Usman Tofa ya shawarcii Gwamnati kan ta ɗauki mataki game da kalaman Asari Dokubo na kafa Gwamnatin Biafra....
Rundunar ‘yan-sandan jihar Kano ta ce ta kama wani magidanci da ya ke wa ‘yan ta’addan da ke ta’asa a dazukan jihar Zamfara safarar babura kirar...
Al’ummar yankin Bachirawa da ke nan Kano sun shiga hali ni ƴa su, sanadiyyar rashin samun ruwa a unguwar. Ƙarancin ruwan da aka wayi gari da...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, jami’in hukumar KAROTA ne ya haifar da hatsarin mota a shatale-talen Kano Club. Mai magana da yawun ƴan sandan...
Fitaccen malamain addinin musulunci anan Kano Sheikh Umar Sani Fagge ya bayyana musabakar alkurani mai girma a matsayin abinda ke nesanta al’umma daga duhun jahilci da...
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta ICPC ta bayyana damuwar ta kan rashin samar da ofisoshin shiyya-shiyya da kuma rashin kudaden...