

Ƴan sanda sun bankaɗo maɓoyar masu garkuwa da mutane a unguwar Jaba da ke nan Kano. Wani shaidar gani da ido ya ce, ƴan sandan sun...
Ƴan Kasuwar Kantin Kwari da ke Kano sun fara tattara kuɗi domin fanso wasu ƴan Kasuwar da aka yi garkuwa da su. Mataimakin shugaban ƙungiyar ƴan...
Masu garkuwa da mutane sun sace ƴan kasuwar Kano sama da 20. Rahotonni sun ce, an sace rukunin ƴan kasuwar Kantin Kwari a kan hanyarsu ta...
Hadimin Gwamna Ganduje kuma tsohon Kwamishinan ayyuka na Kano, ya ce, wasu tantirai marasa ilimin addini da boko ne ke juya lamuran gwamnati da siyasar Kano....
Hukumar taimakekeniyar lafiya ta jihar Kano ta fara yiwa masu bukata ta musamman rijistar tallafin lafiya kyauta, a wani mataki na inganta rayuwarsu da ta yaransu....
Ministan Yada labaru Najeriya Alhaji Lai Muhammad ya ce kasar nan ba za ta taba durkushewa ba har’abada, duk kuwa da mummunar fatan da’ake mata ko...
A gobe talata ne gwamnatin Najeriya za ta kaddamar da shirin daukar ma’aikatan wucin gadi dubu dari 7 da 74 a fadin kasar. Karo na 3...
Harbe-harben ƴan bindiga ya tarwatsa jama’a a titin gidan Zoo, daidai Ado Bayero Mall da ke nan Kano. Lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 10...
Rahotanni daga unguwar Ƴan Kaba da ke nan Kano na cewa an samu wani matashi ya rataye kansa a jikin bishiya Matashin ɗan shekaru 29 mai...
Kungiyar Kwadago reshen jihar Kano ta yi barazar gurfanar da gwamnan jihar Abdullahi Dr Abdullahi Umar Ganduje a gaban Kotu mudin bata dakatar da zaftari albashin...