

Uwar jam’iyyar PDP ta ƙasa ta amince da shugabancin jam’iyyar a Kano na tsagin tsohon gwamna Kwankwaso. Hakan na cikin sanarwar da mai magana da yawun...
Jam’iyyar PDP tsagin Alhaji Aminu Wali ta bayyana dalilan da suka sanya ta dakatar da tsohon gwamnan Kano Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso daga jam’iyyar. Shugaban jam’iyyar...
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar birnin Kano Sha’aban Ibrahim Sharaɗa ya caccaki gwamnatin Kano. Cikin wani faifan bidiyo mai daƙiƙa hamsin da tara ya...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bada umarnin rufe makarantun jihar bakiɗaya. Kwamishinan ilimi na jihar Sanusi Sa’idu Ƙiru ne ya sanar da hakan ga Freedom...
Hajiya Binta Muhammad Bakanbare na cikin ɗaliban da suka yi sauka a makarantar gidan Malam Abdussalam da ke Yakasai a ƙarshen makon da ya gabata. Hajiya...
Tsohon shugaban majalisar dokokin Kano Abdul’aziz Garba Gafasa ya bayyana dalilan ajiye muƙaminsa. A zantawarsa da Freedom Radio Gafasa ya ce, ya ajiye muƙamin ne kasancewar...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce, yana nazarin takardar da jami’ar East Carolina (ECU) ta fitar wadda ta musanta ba shi matsayin Farfesa. Mai...
Jami’ar East Carolina (ECU) da ke ƙasar Amurka ta musanta bai wa gwamnan Kano aikin koyarwa da kuma Farfesa. Rahoton jaridar Premium Times ya rawaito jami’ar...
Gwamnatin jihar Kano yankawa shugabannin ‘yan kasuwar Singa tarar kudi miliyan 2. Tarar tasu dai, ta biyo bayan rashin tsaftace kasuwar da suka yi na karshen...
Jam’iyyar PDP ta gargaɗi gwamnatin Kano kan sayar da kadarorin gwamnati. Ɗaya daga jagororin jam’iyyar na Kano Kwamaret Aminu Abdussalam ne ya bayyana hakan a yayin...