Daga Mu’azu Tasi’u Abdurrahman Wani masani kan al’amuran da suka shafi labaran kasa na jami’ar Yusif Maitama Sule dake nan Kano ya bayyana cewa akwai yuwar...
Kwalejin horar da ma’aikatan lafiya ta jiha, wato School of Health Technology Kano , zata kara adadin yawan daliban da makarantar ke dauka daga dari 325,...
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana gobe Alhamis a matsayin ranar hutu ga ma’aikatan jihar domin murnar zagayowar sabuwar shekarar musulunci. Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar...
Mambobin kungiyar daukar hoto jihohin Kano da Katsina da sauran jihohin arewacin kasar nan ne suka yi dandazo a jihar Jigawa don yin bikin ranar daukar...
Gwamnatin jihar kano ta ce wasikar da ke yawo a kafafen yada labarai cewa ta dakatar da kwamishinan Kananan hukumomi Alhaji Murtala Sule Garo ba gaskiya...
Kwalejin kirkira da fasaha ta jihar Kano, ta bayyana cewa an samar da ita ne da nufin kara bunkasa fasahar kirkira da zane-zane don baiwa matasa...
Ƙungiyar kishin al’umma ta Kano Civil Society KCSF tare da tallafin kungiyar tabbatar da doka da yaki da cin hanci da rashawa ta RoLAC sun bayyana...
Mai bai wa gwamna jihar kano shawara kan harkokin siyasa Mustapha Hamza Buhari Bakwana, ya musanta labarin da ke cewa ya umarci wasu ‘yan daba da...
Direbobin baburan adaidaita sahu sun koka kan yadda har yanzu hukumar kula da zirga zirgar ababen hawa ta Kano wato KAROTA, ta gaza cika alƙawarin sanya...
Tun da fari dai gwamnatin kasar nan ta sanar da ranar bude makarantun sakandire bayan da wasu jihohi suka yi barazanar buɗe makarantu a jihohin su...