

Jarumar fina-finan Hausar nan Rashida Adamu Abdullahi wacce aka fi sani da Mai Sa’a, kuma tsohuwar mai bai wa gwamnan Kano shawara ta ce, ita matar...
Ƙaramin ministan ilimi na ƙasa Mr. Chukwuemeka Nwajuba ya kawo ziyara fadar gwamnatin Kano a daren yau Asabar. Ministan ya ce, ya kawo ziyarar ne domin...
Kungiyar manoman shinkafa ta kasa reshen jihar Kano (RIFAN), ta sha alwashin yin duk mai yiwuwa don ganin manoman da suka yi asara sakamakon Ambaliyar Ruwa...
Maimartaba Sarkin Rano Ambasada Kabiru Muhammad Inuwa ya yi kira ga masu hannu da shuni da masu riƙe da muƙamai da su riƙa taimaka wa al’umma...
Kungiyar Bakin Bulo Network For Better Tomorrow ta ce ta shirya tsaf domin kare unguwar Bakin Bulo daga shigowar barayin waya da suka addabi Unguwar a...
Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bayyana damuwarsa akan irin yadda rikicin rashin zaman lafiya ya dai-daita al’ummar yankunan Arewa maso gabashin kasar...
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar kano SEMA ta ce dole ne sai masu hannu da shuni sun shigo cikin hukumar don bada tallafi ga wadanda...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce a yanzu haka mutane 26 ne suka rage masu fama da cutar Corona a Jihar, kamar yadda ma’aikatar lafiya ta Jihar...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ziyarci Unguwar kofar Mazugal, Lungun mai lalle, don jajantawa wadanda iftila’in rusau ya afkawa a cikin makon nan. Gwamnan...
Kotun majistiri da ke Gidan Murtala a nan Kano ta aike da sammaci ga shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Ɗanagundi bisa zargin yin zamba cikin aminci....