

Kamfanin rarraba hasken lantarki na Kano KEDCO yace abokan huldar sa dake shiyyar Kano da kewayan ta za su fara amfana da karin wutar lantarki bayan...
Babbar kotun jiha mai lamba 11 a nan Kano ta yanke wa wani Bature biyan kudi har Naira miliyan 13 ga matashin da ya kade da...
Kwamatin bada shawarwari kan sace-sacen yara ‘yan asalin jihar Kano zuwa wasu daga cikin jihohin kudancin kasar nan ya ce zai fara daukan hanyoyi biyar cikin...
Majalisar dokoki ta jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar kan ta yi duk mai yiwuwa wajen shawo kan matsalar karancin ruwan famfo da ake fama da...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nada Sani Lawal Mohammad a matsayin mai lura da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, wato...
Kungiyar kananan hukumomin ta jihar Kano ALGON ta ce ta shiga sha’anin yaki da matsalar shaye-shaye ne don bada ta su gudunmawa, a kokarin ta na...
Shirin bunkasa Noma da kiwo na jihar Kano (Kano state Agro Pastoral development project ), da Bankin Musulunci ke daukar nauyi ya ware kudi naira...
Kungiyar sasanta matsalolin ma’aikata da walwalarsu ta jihar Kano, ta bayyana cewa sun cimma matsaya da gwamnatin Jihar Kano kan cewar a karshen shekarar da muke...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya aike wa majalisar dokoki ta jihar sunayen wasu mutane biyu domin tantance wa gabanin a nada su a...
Gwmanatin jihar Kano ta ce zuwa yanzu mutum 187 ne suka rage cikin masu jiyyar cutar Corona a jihar. Ma’aikatar lafiya ta Kano ta sanar a...